< Job 33 >
1 Y ahora, oh Job, escucha mis palabras y toma nota de todo lo que digo.
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
2 Mira, ahora mi boca está abierta, mi lengua da palabras.
Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
3 Mi corazón está lleno de conocimiento, mis labios dicen lo que es verdad.
Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
4 El espíritu de Dios me ha hecho, y el soplo del Todopoderoso me da vida.
Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
5 Si puedes, dame una respuesta; pon tu causa en orden y avanza.
Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
6 Mira, soy lo mismo que tú ante los ojos de Dios; Me formó del barro también.
Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
7 No te espantes de mi terror, y mi mano no te será dura.
Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
8 Pero dijiste en mi oído, y tu voz llegó a mis oídos:
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
9 Estoy limpio, sin pecado; Estoy lavado, y no hay mal en mí.
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
10 Mira, él está buscando algo contra mí; en sus ojos soy como uno de sus enemigos;
Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
11 Él ha puesto cadenas en mis pies; Él está observando todos mis caminos.
ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
12 En verdad, al decir esto estás equivocado; porque Dios es más grande que el hombre.
“Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
13 ¿Por qué presentas tu causa contra él, diciendo: Él no responde a ninguna de mis palabras?
Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
14 Porque Dios da su palabra de una manera, incluso en dos, y el hombre no es consciente de ello.
Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
15 En un sueño, en una visión de la noche, cuando el sueño profundo llega a los hombres, mientras descansan en sus camas;
A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
16 Entonces él deja sus secretos claros para los hombres, para que estén llenos de temor ante lo que ven;
mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
17 Para que el hombre pueda ser apartado de sus obras malvadas, y para que el orgullo le sea quitado;
don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
18 Para alejar su alma del sepulcro, y su vida de la destrucción.
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
19 El dolor es enviado sobre él como un castigo, mientras él está en su cama; No hay fin para el problema en sus huesos;
“Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
20 No desea comer, y su alma se ha apartado de su comida favorita;
yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
21 Su carne está tan gastada, que puede no ser vista, y sus huesos que no se veían, aparecen.
Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
22 Y su alma se acerca al inframundo, y su vida a la muerte.
Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
23 Si ahora puede haber un ángel enviado a él, uno de los miles que habrá entre él y Dios, y aclarar al hombre lo que es correcto para él;
Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
24 Y si él tiene misericordia de él, y dice: “Que no descienda al sepulcro, le he dado redención.
yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
25 Entonces su carne se vuelve joven, y regresa a los días de su Juventud;
Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
26 Él hace su oración a Dios, y tiene misericordia de él; ve el rostro de Dios con gritos de alegría; da noticias de su justicia a los hombres;
Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
27 Él hace una canción, diciendo: “Me equivoqué, volviéndome del camino recto, pero no me dio la recompensa de mi pecado”.
Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
28 Guardó mi alma del sepulcro, y mi vida ve la luz en su totalidad.
Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
29 En verdad, Dios hace todas estas cosas al hombre, dos veces y tres veces,
“Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
30 Retirando su alma del inframundo para que pueda ver la luz de la vida.
Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
31 Toma nota, Oh Job, escúchame; guarda silencio, mientras digo lo que tengo en mente.
“Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
32 Si tienes algo que decir, dame una respuesta; porque es mi deseo que seas juzgado libre del pecado.
In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
33 Si no, ponme atención y guarda silencio, y yo te daré sabiduría.
Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”