< Job 30 >
1 Pero ahora los que son más jóvenes que yo; se burlan de mi, aquellos cuyos padres aborrecería poner con los perros de mis rebaños.
“Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
2 ¿De qué sirve la fuerza de sus manos para mí? toda fuerza se ha ido de ellos.
Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
3 Se desperdician por la necesidad de comida, mordiendo la tierra seca; Su única esperanza de vida está en la tierra baldía.
Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
4 Ellos están arrancando verdolagas de la maleza, y comían raíces de árboles.
A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
5 Ellos eran rechazados de entre los habitantes de sus ciudades, los hombres gritan contra ellos como ladrones.
An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
6 Moraban en valles de terror; Tienen que vivir en las cuevas, en los barrancos y las rocas.
An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
7 Bramaban entre la maleza; Se juntan bajo las espinas.
Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
8 Son hijos de vergüenza, y de hombres sin nombre, que han sido expulsados de su pueblo.
Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
9 Y ahora me he convertido en su canción, y soy la burla de todos.
“Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
10 Les soy asqueroso; Se alejan de mí y me escupen en la cara.
Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
11 Porque ha desatado el cordón de mi arco, y me ha afligido; Él los enviado y se han desenfrenado delante de mí.
Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
12 A mi diestra se levantaron los jóvenes, empujaron mis pies, se pusieron en orden y alzaron sus caminos de destrucción contra mí:
A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
13 Han destruido mis caminos, se benefician a causa de mi destrucción; aprovechan que nadie los detiene.
Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
14 A través de un agujero en la pared como un portillo, se avalanchan contra mi.
Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
15 Me ha venido él temor. Mi esperanza se ha ido como el viento, y mi bienestar como una nube.
Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
16 Pero ahora mi alma se vuelve agua en mí, me superan días de problemas.
“Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
17 El dolor penetra mis huesos, y no me dieron descanso; No hay fin a mis dolores.
Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
18 Con gran fuerza desfigura mi ropa, me ciñe como cuello de mi túnica.
A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
19 En verdad, Dios me ha rebajado hasta la tierra, y me he vuelto como el polvo.
Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
20 No respondes a mi clamor, y no tomas nota de mi oración.
“Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
21 Te has vuelto cruel conmigo; la fuerza de tu mano me aborrece.
Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
22 Levantándome, me haces ir en las alas del viento; Estoy deshecho por la tormenta.
Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
23 Porque estoy seguro de que me llevarás a la muerte y al lugar de reunión ordenado para todos los vivos.
Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
24 ¿No se ha extendido mi mano para ayudar a los pobres? ¿No he sido para él un salvador en su apuro?
“Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
25 ¿No he llorado por los oprimidos? ¿Y no estaba mi alma triste por el necesitado?
Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
26 Cuando buscaba el bien, vino el mal; Estaba esperando la luz, y se oscureció.
Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
27 Mis sentimientos están fuertemente conmovidos, y no me dan descanso; Los días de angustia me han sobrepasado.
Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
28 Ando en ropa oscura, incómodo; Me levanto en el lugar público, pidiendo ayuda.
Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
29 Me he convertido en un hermano de los chacales, y voy en compañía de avestruces.
Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
30 Mi piel es negra y se me cae; y mis huesos arden con el calor de mi enfermedad.
Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
31 Y mi arpa se ha convertido en luto, y el sonido de mi flauta en el ruido de lamento.
Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.