< Job 21 >
1 Entonces Job respondió y dijo:
Sai Ayuba ya amsa,
2 Presta atención con cuidado a mis palabras; y deja que este sea tu consuelo.
“Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
3 Déjame decir lo que tengo en mente, y después de eso, siguan burlándose de mí.
Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
4 En cuanto a mí, ¿mi queja es contra el hombre? entonces para que preguntarse si mi espíritu está angustiado?
“A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
5 Toma nota de mí y llénate de maravilla, ponte la mano en la boca.
Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
6 Al pensarlo, mi carne tiembla de miedo.
Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
7 ¿Por qué se da la vida a los malvados? ¿Por qué se vuelven viejos y fuertes en el poder?
Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
8 Su simiente están establecidos delante de ellos, y su descendencia delante de sus ojos.
Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
9 Sus casas están libres de temor, y la vara de Dios no viene sobre ellos.
Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
10 Su buey engendra sin fallar; Su vaca da a luz, sin abortar.
Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
11 Envían a sus pequeños como un rebaño, y sus hijos disfrutan bailando.
Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
12 Hacen canciones a los instrumentos de música, y se alegran del sonido de las flautas.
Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
13 Sus días terminan sin problemas, y de repente bajan al sepulcro. (Sheol )
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
14 Aunque dijeron a Dios: Aléjate de nosotros, porque no deseamos el conocimiento de tus caminos.
Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
15 ¿Quién es él Todopoderoso, para que podamos adorarlo? ¿Y de qué nos sirve hacer oración a él?
Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
16 En verdad, ¿no está su bienestar en su poder? El consejo de los malhechores está lejos de mí.
Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
17 ¿Con qué frecuencia se apaga la luz de los malhechores, o les vienen problemas? ¿Con qué frecuencia su ira les causa dolor?
“Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
18 ¿Con qué frecuencia son dispersados como paja ante el viento, o como la hierba arrebatada por el viento de tormenta?
Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
19 Tú dices: Dios mantiene el castigo acumulado para sus hijos. ¡Que pague, para que sepa.
An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
20 ¡Que sus ojos vean su ruina, y que beba de la ira del Todopoderoso!
Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
21 ¿Qué interés tiene él en su casa después de que muere, cuando se termina el número de sus meses?
Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
22 ¿Alguien puede enseñar sabiduría a Dios? siendo él, el juez de los que están en lo alto.
“Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
23 Uno llega a su fin en completo bienestar, lleno de paz y tranquilidad:
Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
24 Sus cubetas están llenos de leche, y no hay pérdida de fuerza en sus huesos.
jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
25 Y otro llega a su fin con un alma amargada, sin haber probado el buen sabor.
Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
26 Juntos bajan al polvo, y son cubiertos por el gusano.
Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
27 Mira, soy consciente de tus pensamientos y de tus propósitos violentos contra mí;
“Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
28 Porque dices: ¿Dónde está la casa del príncipe, y dónde está la tienda del que hace el mal?
Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
29 ¿No has hecho la pregunta a los viajeros y no tomas nota de su experiencia?
Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
30 ¿Cómo el hombre malo sale libre en el día de angustia, y tiene la salvación en el día de ira?
cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
31 ¿Quién se dirigirá a su cara? y si ha hecho algo, ¿quién lo castiga?
Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
32 Lo llevan a su último lugar de descanso y lo vigila.
Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
33 La tierra del valle que cubre sus huesos es dulce para él, y todos los hombres vienen después de él, y antes de él han ido innumerables.
Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
34 ¿Por qué, entonces, me das consuelo con palabras en las que no hay ganancia, cuando ves que no hay nada en tus respuestas sino engaño?
“Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”