< Génesis 49 >
1 Y envió Jacob a sus hijos, y dijo: Vengan todos ustedes, para que yo les dé noticias de su destino en el futuro.
Sai Yaƙub ya kira’ya’yansa maza ya ce, “Ku tattaru don in faɗa muku abin da zai faru gare ku, a kwanaki masu zuwa.
2 Acércate, hijos de Jacob, y escucha las palabras de Israel tu padre.
“Ku tattaru, ku saurara,’ya’yan Yaƙub maza; ku saurari mahaifinku, Isra’ila.
3 Rubén, tú eres mi hijo mayor, el primer fruto de mi fuerza, primero en orgullo y primero en poder:
“Ruben, kai ne ɗan farina, ƙarfina, alamar farko ta ƙarfina, mafi matsayi, kuma mafi iko.
4 Pero debido a que eres incontrolable como las aguas, el primer lugar no será tuyo; porque subiste a la cama de tu padre, incluso a su lecho nupcial, y lo deshonraste.
Mai tumbatsa kamar ruwa, amma ba za ka ƙara zama mai daraja ba, gama ka hau gadon mahaifinka ka hau kujerata, ka kuma ƙazantar da shi.
5 Simeón y Leví son hermanos; el engaño y la fuerza son sus diseños secretos.
“Simeyon da Lawi’yan’uwa ne, takubansu makamai ne na tā da hankali.
6 No participes en sus secretos, alma mía; mantente alejado, oh corazón mío, de sus reuniones; porque en su furor mataron a los hombres, y por su placer incluso los bueyes fueron heridos.
Ba zan shiga shawararsu ba, ba zan shiga taronsu ba, gama sun kashe maza cikin fushinsu cikin ganin dama suka kashe bijimai.
7 Una maldición sobre su ira; que es fuerte y en su ira porque era cruel. Dejaré que su herencia en Jacob se rompa, esparciendolo de sus lugares en Israel.
La’ananne ne fushinsu, mai tsanani ne ƙwarai, hasalarsu kuwa, muguwa ce ƙwarai! Zan warwatsa su cikin Yaƙub in kuma daidaita su cikin Isra’ila.
8 A ti, Judá, tus hermanos te alabarán; tu mano estará sobre el cuello de tus enemigos; los hijos de tu padre se postrarán delante de ti.
“Yahuda,’yan’uwanka za su yabe ka; hannuwanka za su kasance a wuyan abokan gābanka,’ya’yan mahaifinka maza za su rusuna maka.
9 Judá es como un cachorro de león; como un león lleno de carne te has vuelto grandioso, hijo mío; ahora toma su descanso como un león tendido y como un viejo león; ¿quién lo despertará de su sueño?
Kai ɗan zaki ne, ya Yahuda, ka dawo daga farauta, ɗana. Kamar zaki, yakan kwanta a miƙe, kamar zakanya, wa yake da ƙarfin halin tashe shi?
10 La vara de la autoridad no será quitada de Judá, y no estará sin un legislador, hasta que venga quien tiene derecho a ella, y los pueblos se pondrán bajo su dominio.
Kursiyi ba zai tashi daga Yahuda ba, ba kuwa sandan mulki daga tsakani ƙafafunsa ba, sai ya zo ga wanda yake mai shi. Biyayyar al’umma kuwa tasa ce.
11 Anudando la cuerda de su asno a la vid, y su pollino la mejor vid; lavando su túnica en vino, y su ropa en la sangre de uvas:
Zai daure jakinsa a kuringa, aholakinsa a rassa mafi kyau; zai wanke tufafinsa cikin ruwan inabi rigunansa cikin inabi ja wur kamar jini.
12 Sus ojos son más oscuros que él vino, y sus dientes más blancos que la leche.
Idanunsa za su duhunce fiye da ruwan inabi, haƙorarsa farare kamar madara.
13 El lugar de reposo de Zabulón estará junto al mar, y él será un puerto para los barcos; el borde de su tierra será por Zidon.
“Zebulun zai zauna a bakin teku, yă zama tasar jiragen ruwa; iyakarsa za tă nausa zuwa Sidon.
14 Isacar es un asno fuerte extendido entre los rebaños:
“Issakar doki mai ƙarfi, kwance tsakanin buhunan sirdi.
15 Y vio que el descanso era bueno y la tierra era agradable; así que les dejó poner carga en su espalda y se convirtió en un esclavo.
Sa’ad da ya ga yadda wurin hutunsa yana da kyau da kuma daɗin da ƙasarsa take, zan tanƙware kafaɗarsa ga nauyi yă miƙa kai ga aikin dole.
16 Dan será el juez de su pueblo, como una de las tribus de Israel.
“Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.
17 Dan será como una serpiente en el camino, una serpiente cornuda junto al camino, mordiendo el pie del caballo para que el jinete caiga de espaldas.
Dan zai zama maciji a gefen hanya, kububuwa a bakin hanya, da take saran ɗiɗɗigen doki domin mahayinsa yă fāɗi da baya.
18 He estado esperando tu salvación, oh Señor.
“Ina zuba ido ga cetonka, ya Ubangiji.
19 Gad, un ejército vendrá contra él, pero él descenderá sobre ellos en su huida.
“Masu fashi za su fāɗa wa Gad, amma zai runtume su.
20 El pan de Asher es abundante; él da comida digna digna de reyes.
“Abincin Asher zai zama a wadace, zai yi tanadin abinci iri-iri da suka dace don sarki.
21 Naphtali es una cierva suelta, dando hermosas crías.
“Naftali sakakkiyar barewa ce da take haihuwar kyawawan’ya’ya.
22 José es una rama fructífera, rama fructífera junto a la fuente; y sus ramas trepan sobre la pared.
“Yusuf kuringa ce mai ba da amfani. Kuringa mai ba da amfani kusa da rafi wadda rassanta na hawan bango.
23 Le causaron dolorosas amarguras los arqueros; lanzaron sus flechas contra él, lo odian, siempre lo están molestando:
Da ɗaci rai mahara suka fāɗa masa; suka harbe shi babu tausayi.
24 pero José tiene brazos fuertes, y mantiene firme su arco, por la fortaleza del Dios de Jacob! con el nombre del Pastor la Roca de Israel!:
Amma bakansa yana nan daram hannuwansa masu ƙarfi ba sa jijjiguwa saboda hannun Maɗaukaki na Yaƙub, saboda Makiyayi, Dutsen Isra’ila,
25 Incluso por el Dios de tu padre, que será tu ayuda, y por él Todopoderoso, que te hará sentir lleno de bendiciones del cielo en lo alto, bendiciones de lo profundo, extendidas bajo la tierra, bendiciones de los pechos y del vientre fértil:
saboda Allah na mahaifinka, wanda ya taimake ka, saboda Maɗaukaki, wanda yake albarkace ka da albarkar sama da take bisa albarkun zurfafa da suke ƙarƙashin ƙasa albarkun mama da kuma mahaifa.
26 Tu padre te bendijo más de lo que mis padres me bendijeron. Hasta el fin de las montañas más antiguas y el fruto de las colinas eternas: que vengan sobre la cabeza de José, sobre la frente del que estaba separado de sus hermanos.
Albarkun mahaifi suna da girma fiye da albarkun daɗaɗɗun duwatsu fiye da yalwar madawwaman tuddai. Bari dukan waɗannan su zauna a kan Yusuf, a goshin ɗan sarki a cikin’yan’uwansa.
27 Benjamín es un lobo, que busca carne: por la mañana toma su comida, y por la tarde hace división de lo que ha tomado.
“Benyamin kyarkeci ne mai kisa; da safe yakan cinye abin da ya farauto da yamma yakan raba ganima.”
28 Estas son las doce tribus de Israel: y estas son las palabras que su padre les dijo, bendiciendo; a cada uno le dio su bendición.
Dukan waɗannan su ne kabilu goma sha biyu na Isra’ila, kuma abin da mahaifinsu ya faɗa musu ke nan sa’ad da ya albarkace su, yana ba kowane albarkar da ta dace da shi.
29 Y les ordenó, diciendo: Ponme en paz con mi pueblo y con mis padres, en el hueco de la peña en el campo de Efrón el hitita,
Sa’an nan ya ba su waɗannan umarnai ya ce, “Ina gab da a tara ni ga mutanena. Ku binne ni tare da kakannina a kogon da yake cikin filin Efron mutumin Hitti,
30 En la roca del campo de Macpela, cerca de Mamre, en la tierra de Canaán, que Abraham tomó de Efrón el hitita, para ser su lugar de descanso.
kogon da yake cikin filin Makfela, kusa da Mamre a Kan’ana, wanda Ibrahim ya saya tare da filin, yă zama makabarta daga Efron mutumin Hitti.
31 Allí fueron sepultados Abraham y Sara su mujer, y pusieron allí a Isaac y a Rebeca su mujer, y allí hice descansar a Lea.
A can aka binne Ibrahim da matarsa Saratu, a can aka binne Ishaku da matarsa Rebeka, a can kuma na binne Liyatu.
32 En la roca en el campo, que recibió un precio del pueblo de Het.
Filin tare da kogon da yake ciki, an saya daga Hittiyawa.”
33 Y cuando Jacob hubo llegado a estas palabras con sus hijos, y se acostó en su lecho, abandonó su espíritu y se fue por camino de su pueblo.
Sa’ad da Yaƙub ya gama ba da umarnan ga’ya’yansa maza, sai ya ɗaga ƙafafunsa zuwa gado, ya ja numfashinsa na ƙarshe, aka kuwa tara shi ga mutanensa.