< Salmos 66 >

1 Dé alabanza a Dios toda la tierra.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Waƙa. Zabura. Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!
2 Cantád la gloria de su nombre: ponéd gloria en su alabanza.
Ku rera ɗaukaka ga sunansa; ku sa yabonsa yă zama da ɗaukaka!
3 Decíd a Dios: ¡Cuán terrible eres en tus obras! por la multitud de tu fortaleza se te sujetarán fingidamente todos tus enemigos.
Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke! Ikonka da girma yake har abokan gābanka suna durƙusa a gabanka.
4 Toda la tierra te adorará, y cantarán a ti: cantarán a tu nombre. (Selah)
Dukan duniya sun rusuna a gabanka suna rera yabo gare ka, suna rera yabo ga sunanka.” (Sela)
5 Veníd, y ved las obras de Dios: terrible en hechos sobre los hijos de los hombres.
Ku zo ku ga abin da Allah ya yi, ayyukansa masu banmamaki a madadin mutum!
6 Volvió la mar en seco: por el río pasaron a pie; allí nos alegramos en él.
Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa, sun wuce cikin ruwaye da ƙafa, ku zo, mu yi farin ciki a cikinsa.
7 El se enseñorea con su fortaleza para siempre: sus ojos atalayan sobre las naciones: los rebeldes no serán ellos ensalzados. (Selah)
Yana mulki har abada ta wurin ikonsa, idanunsa suna duban al’ummai, kada’yan tawaye su tayar masa. (Sela)
8 Bendecíd pueblos a nuestro Dios: y hacéd oír la voz de su loor.
Ku yabi Allahnku, ya mutane, bari a ji ƙarar yabonsa;
9 El que puso nuestra alma en vida: y no permitió que resbalasen nuestros pies.
ya adana rayukanmu ya kuma kiyaye ƙafafunmu daga santsi.
10 Porque tú nos probaste, o! Dios: afinástenos, como se afina la plata.
Gama kai, ya Allah, ka gwada mu; ka tace mu kamar azurfa.
11 Metístenos en la red: pusiste apretura en nuestros lomos.
Ka kawo mu cikin kurkuku ka kuma jibga kaya masu nauyi a bayanmu.
12 Hiciste subir varón sobre nuestra cabeza: entrámos en fuego y en aguas; y sacástenos a hartura.
Ka bar mutane suka hau a kawunanmu; mun bi ta wuta da ruwa, amma ka kawo mu zuwa wurin yalwa.
13 Entraré pues en tu casa con holocaustos: y pagarte he mis votos,
Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa zan kuwa cika alkawurana gare ka,
14 Que pronunciaron mis labios, y habló mi boca, cuando estaba angustiado.
alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa sa’ad da nake cikin wahala.
15 Holocaustos de engordados te ofreceré, con perfume de carneros: sacrificaré bueyes y machos de cabrío. (Selah)
Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka da kuma baye-baye na raguna; zan miƙa bijimai da awaki. (Sela)
16 Veníd, oíd todos los que teméis a Dios: y contaré lo que ha hecho a mi alma.
Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
17 A él hablé en alta voz: y fue ensalzado con mi lengua.
Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
18 Si yo viera iniquidad en mi corazón, no oyera el Señor.
Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
19 Ciertamente oyó Dios: escuchó a la voz de mi oración.
amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
20 Bendito Dios, que no apartó mi oración, y su misericordia de mí.
Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!

< Salmos 66 >