< Salmos 114 >

1 En saliendo Israel de Egipto, la casa de Jacob del pueblo bárbaro,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Judá fue por su santidad: Israel su señorío.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 La mar vio, y huyó: el Jordán se volvió atrás.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Los montes saltaron como carneros; los collados, como hijos de ovejas.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 ¿Qué tuviste mar, que huiste? ¿Jordán qué te volviste atrás?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 ¿Los montes saltasteis como carneros, y los collados como hijos de ovejas?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 A la presencia del Señor tiembla la tierra, a la presencia del Dios de Jacob.
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 El cual tornó la peña en estanque de aguas, y la roca en fuente de aguas.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Salmos 114 >