< Salmos 108 >
1 Mi corazón está firme, oh ʼElohim. Cantaré y entonaré salmos. Esta es mi gloria.
Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
2 Despierten, arpa y lira, Yo despertaré el alba.
Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
3 Oh Yavé, te daré gracias entre los pueblos. Entre las naciones te cantaré salmos,
Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
4 Porque tu misericordia es más grande que los cielos, Y hasta los cielos tu verdad.
Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
5 Exaltado seas por encima de los cielos, oh ʼElohim, Y tu gloria por encima de toda la tierra.
A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
6 Para que sean librados tus amados, Salva con tu mano derecha, y respóndeme.
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
7 ʼElohim respondió en su Santuario: Yo me alegraré. Repartiré a Siquem. Y mediré el valle de Sucot.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
8 Mío es Galaad, Mío es Manasés. También Efraín es el casco de mi cabeza. Judá es mi cetro.
Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
9 Moab es la vasija en la cual me lavo. Sobre Edom lanzaré mi sandalia. Sobre Filistea proclamaré victoria.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
10 ¿Quién me conducirá a la ciudad fortificada? ¿Quién me guiará hasta Edom?
Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
11 ¿Tú, mismo, oh ʼElohim, no nos rechazaste? ¿Y no sales con nuestros ejércitos, oh ʼElohim?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12 Socórrenos contra el adversario, Porque vana es la liberación del hombre.
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13 Por medio de ʼElohim haremos proezas. Él pisoteará a nuestros enemigos.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.