< Salmos 114 >
1 Cuando Israel salió de Egipto, la casa de Jacob de un pueblo de lengua extranjera,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Judá se convirtió en su santuario, Israel su dominio.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 El mar lo vio y huyó. El Jordán fue expulsado.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Las montañas saltaron como carneros, las pequeñas colinas como corderos.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 ¿Qué fue, mar, que huyó? Tú, Jordan, ¿te volviste?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 ¿Montañas, que saltan como carneros? ¿Colinas pequeñas, como corderos?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Tiembla, tierra, ante la presencia del Señor, en la presencia del Dios de Jacob,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 que convirtió la roca en un estanque de agua, el pedernal en un manantial de aguas.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.