< Salmos 87 >

1 Una canción. Un salmo de los descendientes de Coré. El Señor fundó la ciudad en su monte santo.
Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2 Jerusalén es la ciudad que ama más que a cualquier ciudad de Israel.
Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
3 ¡Muchas cosas maravillosas te son dichas, ciudad de Dios! (Selah)
Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
4 Menciono a Egipto.
“Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
5 Será dicho de Jerusalén: “Todo el mundo nació allí”, y el Altísimo la hará segura.
Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
6 Cuando el Señor cuente las naciones, escribirá: “Ellos nacieron allí”. (Selah)
Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
7 Los cantores y bailarines dirán: “Viviendo aquí me siento en casa”.
Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”

< Salmos 87 >