< Job 35 >

1 Entonces Elihú continuó diciendo:
Sai Elihu ya ce,
2 “¿Crees que es honesto afirmar que tienes razón ante Dios?
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 Y preguntas: ‘¿Qué beneficio obtengo? ¿De qué me ha servido no pecar?’
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 “¡Te lo diré, y a tus amigos también!
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Sólo tienes que mirar al cielo y ver. Observa las nubes en lo alto.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Si pecas, ¿en qué perjudica eso a Dios? ¿Cómo afectan tus muchos pecados a Dios?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Si haces lo correcto, ¿qué bien le haces a él?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 No. Tus pecados sólo afectan a la gente como tú, y cualquier bien que hagas también les afecta a ellos.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 “La gente clama a causa de las terribles persecuciones, pide que alguien la salve de sus opresores.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Pero nadie pregunta: ‘¿Dónde está mi Dios creador, el que inspira cantos en la noche,
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 que nos enseña más que los animales y nos hace más sabios que las aves?’
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Cuando claman por ayuda, Dios no responde porque son gente orgullosa y malvada.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Dios no escucha sus gritos vacíos; el Todopoderoso no les hace caso.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 ¿Cuánto menos te escuchará Dios cuando le digas que no te ve? Tu caso está ante él, así que tienes que esperarlo.
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 “Estás diciendo que Dios no castiga a la gente en su ira y presta poca atención al pecado.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Tú, Job, hablas sin sentido, haciendo largos discursos cuando no sabes nada!”
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”

< Job 35 >