< Job 21 >
2 “Por favor, escuchen atentamente lo que digo; eso sería un consuelo que podrían darme.
“Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
3 Tengan paciencia conmigo; déjenme hablar. Después de que haya habladao, pueden seguir burlándose de mí.
Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
4 ¿Me estoy quejando de la gente? Por supuesto que no. ¿Por qué no debería estar impaciente?
“A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
5 Mírenme. ¿No están horrorizados? Tápense la boca con la mano en señal de asombro.
Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
6 Cada vez que pienso en lo que me ha pasado me horrorizo y tiemblo de miedo.
Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
7 “¿Por qué siguen viviendo los malvados, que envejecen y son cada vez más poderosos?
Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
8 Sus hijos están con ellos; ven crecer a sus nietos.
Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
9 Viven en sus casas con seguridad; no tienen miedo. Dios no usa su vara para golpearlos.
Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
10 Sus toros siempre crían con éxito; sus vacas paren terneros y no abortan.
Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
11 Sacan a jugar a sus pequeños como si fueran corderos; sus niños bailan alrededor.
Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
12 Cantan acompañados de la pandereta y la lira; celebran con la música de la flauta.
Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
13 Viven felices y bajan al sepulcro en paz. (Sheol )
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
14 Sin embargo, le dicen a Dios: ‘¡Vete lejos! No queremos saber nada de ti.
Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
15 ¿Quién se cree el Todopoderoso para que le sirvamos como esclavos? ¿Qué beneficio hay para nosotros si le oramos?’
Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
16 Esa gente cree que hace su propia fortuna, pero yo no acepto su forma de pensar.
Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
17 “Cuántas veces se apaga la lámpara de los malvados? ¿Cuántas veces les sobreviene el desastre? ¿Cuántas veces castiga Dios a los impíos en su cólera?
“Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
18 ¿Son arrastrados como paja en el viento? ¿Viene un tornado y se los lleva?
Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
19 Algunos dicen: ‘Dios guarda el castigo de la gente para sus hijos’. Pero yo digo: ‘Dios debería castigar a esas personas para que aprendan de ello’.
An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
20 Que ellos mismos vean su destrucción y beban profundamente de la ira de Dios.
Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
21 Porque no les importará lo que les ocurra a sus familias una vez que hayan muerto.
Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
22 “¿Puede alguien enseñarle a Dios algo que no sepa ya, puesto que él es quien juzga incluso a los seres celestiales?
“Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
23 Una persona muere con buena salud, totalmente cómoda y segura.
Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
24 Su cuerpo está gordo por haber comido bien; sus huesos aún son fuertes.
jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
25 Otro muere después de una vida miserable sin haber experimentado la felicidad.
Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
26 Sin embargo, ambos son enterrados en el mismo polvo; son tratados de igual manera en la muerte, comidos por los gusanos.
Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
27 “Sé lo que piensan y sus planes para hacerme mal.
“Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
28 Pueden preguntarme: ‘¿Dónde está la casa del gran hombre? ¿Dónde está el lugar donde viven los malvados?’
Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
29 ¿No le han preguntado a los viajeros? ¿No le prestan atención a lo que dicen?
Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
30 La gente malvada se salva en tiempos de desastre; es rescatada del día del juicio.
cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
31 ¿Quién cuestiona sus acciones? ¿Quién les paga por lo que han hecho?
Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
32 Cuando finalmente mueren y son llevados al cementerio, su tumba está custodiada. La tierra de la tumba los cubre suavemente.
Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
33 Todo el mundo asiste a sus funerales; una enorme procesión de gente viene a presentar sus últimos respetos.
Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
34 ¿Por qué tratan de consolarme con tonterías? Sus respuestas no son más que una sarta de mentiras!”
“Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”