< Baloma 5 >

1 Nomba lino pacebo ca kushoma tulaba balulama pamenso a Lesa, ekwambeti twekala mu lumuno ne Lesa kupitila muli Mwami wetu Yesu Klistu.
Tun da shike mun sami barata, sabili da bangaskiya, mun sami salama tare da Allah ta wurin Yesu Almasihu.
2 Uyo nendi endiye walatucalwila nshila, kwambeti na tulashomo tukenshibe kwina moyo kwa Lesa, umo emotwekalikana lino. Neco twakondwa pakupembelela kwetu kwambeti tukatambule bulemeneno bwa Lesa.
. Ta wurin sa kuma mun sami iso zuwa ga alheri inda muke tsayawa albarkacin bangaskiyarmu. Muna murna da gabagadin da Allah ya ba mu game da abin da zai faru, gabagadin da zamu dandana nan gaba cikin daukakar Allah.
3 Nteco conka ici sobwe, tukute kukondwa mumapensho etu. Pakwinga tucinsheti mapensho akute kwiyisha kutatyompwa,
Ba kuwa haka kadai ba, amma muna murna da shan wahalolinmu. Mun san cewa shan wuya na haifar da
4 kutatyompwa kukute kuleta bwikalo bwasuminishiwa ne Lesa, kayi bwikalobo bwasuminishiwa bukute kuleta kupembelela.
Jimiri, Jimiri kuma na kawo amincewa, amincewa na kawo gabagadi game da abin da zai zo nan gaba.
5 Kupembelela uku nkakukute kutunyumfwisha nsoni sobwe, pakwinga Lesa walatupa Mushimu Uswepa ukute kwisusha myoyo yetu ne lusuno lwakendi.
Wannan gabagadi wato begen da muke da shi baya kunyatarwa, domin kuwa an kwarara mana kaunar Allah a cikin zuciyarmu ta wurin Ruhu Mai Tsarki, da aka ba mu.
6 Pacindi mpotwalikuba mubwipishi kayi katuli twabula ciliconse, pacindi Lesa ncalabambilalimo Klistu walafwila.
Domin kuwa ko yayin da muke raunana, Almasihu ya mutu a lokacin da ke dai dai domin marasa ibada.
7 Nicapatali muntu kufwila muntu walulama. Nambi kwambeti muntu uyumisha moyo mpaka kufwila muntu waina.
To ai kuwa yana da wuya kwarai wani mutum ya yarda ya mutu don mutumin kirki ma. Watakila, wani na iyayin kasada ya yarda ya mutu don nagarin mutum.
8 Nsombi nendi Lesa watulesheti utusuni, pakwinga pacindi mpotwalikuba mubwipishi Klistu walatufwila.
Amma Allah ya tabbatar mana da kaunarsa a gare mu, don kuwa tun muna masu zunubi, Almasihu ya mutu domin mu.
9 Weco, pakucanika kwambeti njafwe balulama pamenso a Lesa, cebo ca milopa yakendi Yesu Klistu, nendi nakatupulushe ku bukalu bwa Lesa.
Balle ma yanzu, da muka barata ta wurin jininsa, za mu sami tsira daga fushin Allah.
10 Afwe twalikuba balwani ba Lesa, nsombi lufu lwa Mwanendi elwalatubwesha mubwanse nendiye. Neco mpotuli banendi Lesa twashoma kwambeti nakatupulushe kupitila mubuyumi bwa Klistu.
Domin kuwa, in tun muna makiya, aka sulhunta mu da Allah ta wurin mutuwar Dansa, balle ma, yanzu da muka sami sulhu, zamu sami tsira ta wurin ransa.
11 Nsombi nteco ici conka sobwe, tukute kukondwa pacebo ncalensa Lesa kupitila mu Mwami wetu Yesu Klistu uyo walapesheti tubweshane mubwanse ne Lesa.
Bama haka kadai ba, amma muna murna a cikin Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Almasihu, wanda ta wurinsa ne muka sami wannan sulhu.
12 Bwipishi bwalesa mucishi capanshi kupitila mu muntu umo, neco bwipishi bwalaleta lufu ulo lwalashika ku muntu uliyense, pakwinga bonse balepisha.
Saboda haka, kamar yadda ta wurin mutum daya zunubi ya shigo cikin duniya, ta haka mutuwa ta shigo ta dalilin zunubi.
13 Bwipishi bwalikubapo pacishi capanshi Lesa katana abikapo Mulawo. Nomba, pabula Mulawo, bwipishi bwa muntu nkabubelengwa sobwe.
Domin kuwa tun kafin a bada shari'a, zunubi na nan a duniya, amma ba' a lissafin zunubi in da ba shari'a.
14 Nsombi kufuma kucindi ca Adamu kushikila cindi ca Mose, lufu lwalikwendelesha bantu bonse. Lwalikuba ne ngofu pali abo balabula kwipisha mbuli Adamu, uyo walapwaya Mulawo wa Lesa. Adamu walikuba citondesho ca uyo walesa panyuma pakendi.
Duk da haka, mutuwa ta mallake tun daga Adamu har Musa, har ma wadanda basu yi zunubin keta umarni irin na Adamu ba, wanda yake misalin mai zuwan nan a gaba.
15 Nomba nkatwelela kukoshanisha cipo cabulyo ca Lesa ne bwipishi bwa Adamu sobwe. Pakwinga bantu bangi balafwa pacebo ca muntu umo walepisha, nsombi kwinamoyo kwa Lesa nikunene, kayi cipo cabulyo calapewa kubantu bangi kupitila muli mukwina moyo kwa muntu umo, Yesu Klistu.
Amma kyautar ba kamar keta umarnin take ba. Domin in sabo da laifin mutum dayan nan ne, da yawa suke mutuwa, haka ma alherin sa da baiwarsa ta wurin mutum dayan nan, Yesu Almasihu, sai baiwar ta wadata zuwa ga masu yawa.
16 Kayi palikupusana pakati pacipo ca Lesa ne bwipishi mbwalensa muntu umo. Usa muntu umo mpwalepisha Lesa walamombolosha pakumupa cisubulo. Nsombi cipo ca kwina moyo kwa Lesa nica kwambeti bantu bakute kuba balulama nambi bwipishi bwabo bwanga bunene.
Domin kyautar ba kamar sakamakon wannan da yayi zunubin bace. Ta haka din nan ne, hukuncin nan mai tsanani ya zo sabo da zunubin mutum dayan. Har yanzu dai, wannan baiwa ta yanci ta zo ne bayan laifuffuka masu yawa.
17 Pacebo ca bwipishi bwa muntu umo, bwendeleshi bwa lufu bwalaba paliponse. Nsombi ncalensa muntu umo Yesu nicinene. Pakwinga bonse betibakatambule cipo cinene ca kwina moyo kwa Lesa pamo ne bululami bwakendi, nibakabe ne buyumi ne kuba bami kupitila muli Klistu.
Domin, idan sabo da laifin mutum dayan nan ne, mutuwa ta mallake, saboda dayan, haka ma wadanda suka karbi alheri mai yawa da kuma baiwar adalci ta wurin ran, Yesu Almasihu.
18 Neco, mbuli bwipishi bwa muntu umo ncobwalapesheti lombolosho ne cisubulo ca Lesa cise pa bantu bonse, neco kayi incito ya muntu walulama yalaleta bululami ku bantu bonse ne kubapa buyumi.
Don haka, kamar yadda zunubin dayan ya sa hukunci ya zo kan dukka, haka ma aikin adalci na dayan zai kawo barata da rai ga mutane masu yawa.
19 Pakwinga mbuli bantu bangi ncobalasanduka kuba baipa pacebo ca kutanyumfwa kwa muntu umo, nicimo cimo bantu bakute kuba balulama, pacebo ca kunyumfwila muntu umo.
Kuma kamar yadda rashin biyayyar dayan ta sa mutane masu yawan gaske su zama masu zunubi, haka ma ta biyayyar dayan mutane da yawan gaske za su sami adalci.
20 Lesa walapa Milawo kwambeti bantu benshibe kufula kwa bwipishi bwabo. Nsombi bwipishi mpobwalafula, nakoyo kwina moyo kwa Lesa lwalakonempa.
Amma shari'a ta zo, inda ta sa zunubi ya habaka. Amma inda zunubi ya habaka, alheri ma ya habaka ribin ribi.
21 Nec mbuli bwipishi ncobwali kwendelesha ne kupesheti kube lufu pakati pabo, calikuba celela kayi kwambeti kwinamoyo kwa Lesa kwendeleshe pakuleta bululami ku bantu ne kubashikisha ku buyumi butapu muli Yesu Klistu Mwami wetu. (aiōnios g166)
Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios g166)

< Baloma 5 >