< Bakolose 2 >

1 Ndayandanga kumwishibisha ncito njondasebensenga cangofu cebo canjamwe bantu omuli ku Laodikaya ne bantu bonse batana bambonapo.
Ina so ku san yadda na sha faman gaske dominku, domin wadanda ke a Lawudikiya, da kuma wadansu da yawa da a jiki basu taba ganin fuska ta ba.
2 Ndayandangeti, bayuminishiwe nekwikatana pamo mu lusuno kwambeti bakapewe colwe ca kwishiba Klistu mwakwisulila. Cabeco mpobela kwishiba cena maswi a Lesa awo alikubula kwishibikwa ku bantu, awo alambanga sha Klistu.
Na yi aiki saboda zuciyar su ta sami karfafawa ta wurin hada su cikin kauna zuwa dukan arziki na tabbaci da fahimtar asirin gaskiya na Allah, wato Almasihu.
3 Muli Klistu emwasolekwa mano onse ne lwishibo.
A cikinsa dukan taskar hikima da sani ke boye.
4 Ndamwambilingeti, kakutaba muntu naba umo weshikumupushika ne makani abuluya ngalambanga nambi kanyumfwiketi nakubinga.
Na fadi haka domin kada wani ya yaudare ku da jawabi mai jan hankali.
5 Nambi nkandipo nenjamwe kumubili ame ndamuyeyenga cindi conse. Ndakondwa kunyumfweti buyumi bwenu bwalumbuluka kayi lushomo lwenu lwayuma muli Klistu.
Ko da yake ba na tare da ku a jiki, duk da haka ina tare da ku a cikin Ruhu. Ina murnar ganin ku a yanayi mai kyau da kuma karfin bangaskiyar ku cikin Almasihu.
6 Pacebo cakumutambula Klistu Yesu kuba Mwami wenu, kamutaleka kwikatana nendiye.
Kamar yadda kuka karbi Almasihu Ubangiji, ku yi tafiya cikinsa.
7 Kamushimpani miyanda muli Klistu kayi abe pakwibakapo buyumi bwenu. Mube ne lushomo lwayuma mbuli ncomwalayishiwa, kayi kamulumbanga.
Ku kafu da karfi a cikinsa, ku ginu a kansa, ku kafu cikin bangaskiya kamar yadda aka koya maku, ku yawaita cikin yin godiya.
8 Muntu katamupushika ne maswi a ntota shabuluya ayo ela kunyumfwiketi amano, kakuli na biyisho bya mano abantu. Mano angofu sha pacishi capanshi, ntewo mano alambanga sha Klistu sobwe.
Ku lura kada wani ya rinjaye ku ta hanyar ilimi da yaudarar wofi bisa ga al'adun mutane, bisa ga bin abubuwan duniya, ba na Almasihu ba.
9 Pakwinga mumubili wa Klistu emwekala bulesa bonse.
A cikinsa ne dukan Allahntaka ta bayyana ta jiki.
10 Nenjamwe mulaba ne buyumi bwancine ncine kupitila mukwikatana nendiye, pakwinga nendi wapita bami ne bendeleshi bonse.
Ku kuwa kun cika a cikinsa. Shine gaban kowanne iko da sarauta.
11 Pakwikatana ne Klistu nenjamwe mwalapalulwa, uku nteko kupalulwa kwakusebensesha makasa sobwe, nsombi ni kupalulwa kwakufulula bwikalo bwenu bwaipa mbomwalasemwa nabo. Uku ekupalulwa nkwakute kwinsa Klistu,
A cikinsa ne aka yi maku kaciya, ba kaciya irin da yan adam suke yi ba, ta cire fatar jiki, amma ta kaciyar Almasihu.
12 mpomwalabatishiwa mwalabeti mulabikwa pamo mumanda ne Klistu, kayi ne lubatisho lopelolo mwalapundushiwa pamo nendiye, pakushoma ngofu sha Lesa uyo walamupunndusha kubafu.
An binne ku tare da shi ta wurin baftisma. Kuma a cikinsa ne aka ta da ku ta bangaskiya a cikin ikon Allah, wanda ya tashe shi daga mutattu.
13 Amwe kaindi mwalikuba bafwa kumushimu cebo ca bwipishi, kayi mwalikuba bantu bakunsa babula milawo ya Mose. Nomba lino Lesa lamupani buyumi pakwikatana ne Klistu. Walatulekelela bwipishi bwetu bonse.
A lokacin da kuke matattu cikin laifofinku, a cikin rashin kaciyar ku ta jiki, ya rayar da ku tare da shi kuma ya yafe maku dukan laifofinku.
14 Walaitwamauna kalata ya nkongole yetu ilambanga sha Milawo ya Mose. Iyo kalata eyalikutupesha mulandu, nsombi neye walaifunya ne kwipopela pa lusanda.
Ya share rubutattun basussukanku da ka'idodin da suke gaba da mu. Ya cire su duka ya kafa su a kan giciye.
15 Neco, kupitila muli Klistu palusanda, Lesa walabalamuna byensho bami, ne mishimu ikute ngofu sha bwendeleshi. balawelulukwa pantangala, walabendesheti bakaili pamulongo ulasekelelenga kukoma kwakendi.
Ya cire ikoki da sarautu. A fili ya falasa su ya shugabance su zuwa ga bukin nasara ta wurin giciyensa.
16 Neco lino kamutasuminisha muntu uliyense kumombolosha pabintu mbyomwela kulya nambi kunwa nambi kusekelela kubala kwa mwenshi, nambi masuba akusekelela, nambi makani abusuba bwa Sabata,
Saboda haka, kada kowa ya shari'anta ku ta wurin ci ko sha, ko kuma sabon wata, ko game da ranakun Assabaci.
17 pakwinga bintu byonsebi bilemaniningowa bintu bya kuntangu, byonse byacinka muli Klistu.
Wadannan sune inuwar abubuwan da ke zuwa nan gaba, amma ainihin shi ne Almasihu.
18 Neco kapataba muntu eshamukanishe kutambula cilambo. Nabo bakute kuyanda kulibonesheti balicepesha, bakambililanga bakute kulumbanya bangelo. basha moyo pa mbyobalabona mumaloto. Bakute kulisumpula pa bintu byabula ncito pakwinga nibeshikukonkela mano abantu,
Kada kowa wanda ke son kaskanci da sujadar mala'iku ya sharantaku ku rasa sakamakonku. Irin wannan mutum yana shiga cikin abubuwan da ya gani ya zama mai girman kai a tunaninsa na jiki.
19 batekatana ne Klistu mutwi wa mubungano. Nomba kupitila muli Klistu, mubili wonse ukute kutambula ngofu, ne kulumankanya mishisa mafupa pamo ne nshinga. Munshila ilico, mubili ukute kukula cena kwelana ne kuyanda kwa Lesa.
Ba ya hade da kai. Daga kan ne dukan jiki da gabobi da jijiyoyi ke amfani suna kuma hade tare; yana girma da girman da Allah yake bayarwa.
20 Mwalafwa pamo ne Klistu, neco nkamwela kubwelela kubwendeleshi bwa mishimu yapa cishi capanshi. Nipacebo cini mulenshingeti buyumi bucili bwacinka manungo mubintu byapanshi pano? Nipacebo cini mucikonkela milawo yakwambeti,
In kun mutu tare da Almasihu ga ala'muran duniya, don me kuke rayuwa kamar kuna karkashin duniya:
21 “Kotekata ici kotalya ico kotakumya ici?
“Kada ku rike, ko ku dandana ko ku taba?”
22 Milawo iyi ne biyisho nibya bantu, kayi bikute kwambowa pa bintu bikute kupwa.
Dukan wadannan abubuwa karshen su lalacewa ne in ana amfani da su, bisa ga kaidodi da koyarwar mutane.
23 Ee kulubasu nalumbi awo maswi akute kuboneketi a mano, pakwinga akute kwendelesha bantu mubintu bingi bya mobela kukambilila, ne kulicepesha kwabwepeshi, ne kupensha mubili wabo. Nomba milawo iyo iliya pindu, kayi nkakute kunyamfwa kupwisha lunkumbwa lwaipa lwa mubili.”
Wadannan dokoki suna da hikima ta jiki irin ta addini da aka kago na kaskanci da kuma wahalar da jiki. Amma ba su da amfanin komai a kan abin da jiki ke so.

< Bakolose 2 >