< Incito 24 >
1 Mpopalapita masuba asanu, mukulene wa beshimilumbo Hananiya, pamo ne bamakulene Baciyuda, ne nkalakata ya milawo walikukwiweti Tetalasi, balaya ku Kaisaleya. Mpobalashika kuli Mwendeleshi Felekisi, balamubepesha Paulo.
Bayan kwanaki biyar, sai Ananiyas babban firist, Wasu dattawa da wani masanin shari'a mai suna Tartilus, sun tafi can. Suka kai karar Bulus gaban gwamna.
2 Mpobalamukuwa Paulo, Tetalasi walatatika kumubepesheti, “Omwalemekwa! Butangunishi bwenu bwa mano ebulalete lumuno kwacindi citali mubwikalo bwetu, kayi ni bintu bingi bilenshikinga kusumpula cishi cetu.
Lokacin da Bulus ya tsaya gaban gwamna, Tartilus ya fara zarginsa yace wa gwamnan, “Saboda kai mun sami zaman lafiya; sa'annan hangen gabanka ya kawo gyara a kasarmu;
3 Ibi bintu tulabitambulunga ne makasa abili kuli konse pacindi conse, neco tulamulumbunga.
don haka duk abin da ka yi mun karba da godiya, ya mai girma Filikus.
4 Nsombi nkansuni kumutaila cindi sobwe, ndamusengengeti mubombe moyo, kayi munkututikishe pa makani ang'ana awa ngotulambanga.
Domin kada in wahalsheka, ina roko a yi mani nasiha don in yi magana kadan.
5 Twacaneti muntuyu wapensha. Ni shikuleta mipyopyongano pakati pa Bayuda ne mucishi conse capanshi. Kayi ni mutangunishi wa likoto likute kukwiweti, ‘Banasaleti.’
An iske mutumin nan yana barna irir iri, yana kuma zuga jama'ar Yahudawa a dukan duniya su yi tayarwa.
6 Kayi wayandanga kusafwanya Ng'anda ya Lesa, neco twalamwikata. Twali kuyanda kumombolosha kwelana ne Milawo yetu.
Har ma ya yi kokarin kazantar da haikali; saboda haka muka kama shi. [Mun so mu shari'anta masa bisa ga dokarmu.]
7 Nomba mukulene wa bashilikali bonse Lisiyasi, walesa ne kwisa kumufunya mwangofu mu makasa etu.
Amma Lisiyas jami'i ya zo ya kwace shi da karfi daga hannunmu.
8 Kufumapo, Lisiyasi, walambeti beshikumupa milandu bonse, belela kwisa kuli njamwe. Na mu mwipushe muntuyu ngamulinyumfwila mobeneti milandu yonse njotulambanga ni mucaneti ni yakubinga.”
Idan ka binciki Bulus game da wadannan al'amura, kai ma, zai tabbatar maka abin da muke zarginsa a kai.
9 Nabo Bayuda balasuminisheti mbyalambanga ni bya kubinga.
Dukan Yahudawa suna zargin Bulus cewa wadannan abubuwa gaskiya ne.
10 Mwendeleshi Felekisi, walamucebula Paulo ne cikasa kwambeti ambepo, Paulo walambeti, “Ndicinsheti mwalatatika kaindi kombolosha bantu bamucishici, neco ndakondwa kulifuna pamenso penu.
lokacin da gwamnan ya alamta wa Bulus ya yi magana sai yace, “Yanzu na fahimci cewar da dadewa kana mulkin kasarnan, don haka da farin ciki zan yi maka bayani.
11 Inga mulicanina mobene kwambeti palapiti masubowa likumi ne abili, mpondalaya ku Yelusalemu kuya kukambilila Lesa.
Zaka iya tabbatarwa cewa bai kai kwana sha biyu ba tun da nake zuwa Urushalima don yin sujada.
12 Bayuda aba baliya kuncana mu Ng'anda ya Lesa kantotekeshana ne bantu. Ndiyawa kuletapo mipyopyongano mu manda abo akupaililamo, nambi mu munshi wa Yelusalemu.
Da suka same ni a haikali, ban yi jayayya ko kawo rudami a tsakanin jama'a ba.
13 Nkabelela kucikonsha kumulesheti byonse mbyobalambepeshenga ni bya kubinga sobwe.”
Don haka ba su da tabbas akan abinda suke zargina a kansa yau.
14 “Nsombi ncondasumininga ni kwambeti, ame nkute kukambilila Lesa uyo ngobali kukambilila bamashali betu bakulukulu, kwelana ne ‘Nshila iyo njobalambangeti niya bwepeshi.’ Ndashoma byonse byalembwa mu Milawo ya Mose, kayi ne byalembwa mu mabuku abashinshimi bakulukulu.
Amma na sanar da kai, bisa ga abin da suke kira darika, haka ni ma nake bautawa Allah na kakanninmu. Na yi aminci wajen kiyaye dukan abin da ke a rubuce a Attaurat da litattafan annabawa.
15 Ndapembelelenga muli Lesa, mbuli aba naboyo ncobalapembelelenga, kwambeti bantu bonse balenshinga byaina, ne balenshinga byaipa ni bakapunduke kubafu.
Ina sa bege ga Allah, kamar yadda za a yi tashin matattu, masu adalci da miyagu;
16 Ecebo cakendi ndelekeshenga ne ngofu kwikala buyumi bwaina pamenso a Lesa ne bantu.”
a kan haka kuma, nake kokarin zama mara abin zargi a gaban Allah da mutane ina yin haka cikin dukan al'amura.
17 “Palapiti myaka ingi mpondalafuma mu Yelusalemu, ndabwelelowa linolino kuleta bipo bya mali kuli Bayuda baname bakandu, kayi ndaleta milumbo naimbi ya kubenga kuli Lesa.
Bayan wadansu shekaru na zo in kawo wasu sadakoki da baikon yardar rai.
18 Mpondalikwinseco, empobalancana mu Ng'anda ya Lesa kandi ndapwishi kuliswepesha kwelana ne Milawo ya Mose. Nkandalikubapo ne likoto lya bantu kayi nkapalikubapo mipyopyongano sobwe.
Cikin kudurin yin haka, sai wasu Yahudawa daga kasar Asiya suka iske ni a cikin ka'idodin tsarkakewa a haikali, ba da taro ko ta da hargitsi ba.
19 Nsombi palikuba Bayuda nabambi baku Asiya, abo banga belela kubapo pano pamenso penu kwambeti bampe mulandu.
Yakamata wadannan mutanen su zo gabarka a yau, har idan suna da wani zargi a kai na.
20 Mpani nabo aba balipo ngabamwambila na pali mulandu ngobalancana nawo beshinkuta babo mpobalang'ombolosha.
In kuwa ba haka ba bari mutanennan su fada in sun taba iske ni da wani aibu a duk lokacin da na gurfana a gaban majalisar Yahudawa;
21 Nsombi, pali cintu cimo ncondalamba mpondalemana pantangu pabo, ndalambeti, ndomboloshewanga ne njamwe lelo cebo cakushometi bafwa ni bakapundushiwe.”
sai dai ko a kan abu daya da na fada da babbar murya sa'adda na tsaya a gabansu, 'Wato batun tashin matattu wanda ake tuhumata ake neman yi mani hukunci yau.'”
22 Popelapo Mwendeleshi Felekisi, walatuntulusha busuba bwakombolosha mulandu wabo, pakwinga walikwinshiba cena makani a Nshila ya Mwami Yesu. Walabambileti, “Ninkapingule mulandu wenu akesa Lisiyasi mukulene wa bashilikali bonse.”
Filikus yana da cikakken sanin tafarkin Hanyar, shi yasa ya daga shari'ar. Yace da su, “Duk sa'anda Lisiyas mai ba da umarni ya zo daga Urushalima, zan yanke hukunci.”
23 Walambila mukulene wa bashilikali mwanda, kwambeti amulonde Paulo, kayi amupengonga cindi ca kulikalila mwine, ne kusuminisha banendi kumuletelako bintu bilayandikinga pali endiye.
Sa'annan ya umarci jarumin ya lura da Bulus, amma ya yi sassauci, kada ya hana abokansa su ziyarce shi ko su taimake shi.
24 Mpopalapitako masuba ang'ana, Felekisi ne Dulusila mukashendi Muyuda, walesa. Walatuma muntu kuya kumukuwa Paulo, balanyumfwishisha ncalikwamba Paulo sha lushomo muli Klistu Yesu.
Bayan wadansu kwanaki, Filikus da mai dakinsa Druskila, ita Bayahudiya ce, ya kuma aika a kira Bulus ya saurare shi game da bangaskiya cikin Kristi Yesu.
25 Lino cindi Paulo ncalikwamba sha bululami, ne sha kulilama kayi ne sha busuba Lesa mbweshakomboloshe bantu, Felekisi walatina. Popelapo walamwambila Paulo, “Pacino cindi koya, ndabona cindi ni nkukuwe kayi.”
Amma sa'adda Bulus yake bayyana zancen adalci, kamunkai, da hukunci mai zuwa, Filikus ya firgita ya ce, “Yanzu ka tafi. Amma idan na sami zarafi an jima, zan sake neman ka.”
26 Felekisi walikuyanda kupewako mali acishinkamulomo kufuma kuli Paulo. Ecebo cakendi wali kumukuwakuwa.
A wannan lokacin, yasa zuciya Bulus zai bashi kudi, yayi ta nemansa akai-akai domin yayi magana da shi.
27 Lino mpopalapita byaka bibili, Polokiyo Fesito, walapyana Felekisi pacipuna ca bwendeleshi. Pakuyanda kubakondwelesha Bayuda, Felekisi walamushiya Paulo mujele.
Bayan shekaru biyu, Borkiyas Festas ya zama gwamna bayan Filikus, domin neman farin jini a wurin Yahudawa, ya ci gaba da tsaron Bulus a gidan yari.