< Psalmi 69 >
1 Reši me, oh Bog, kajti vode vstopajo v mojo dušo.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin.” Ta Dawuda. Ka cece ni, ya Allah, gama ruwa ya kai wuyata
2 Tonem v globoko blato, kjer ni stojišča. Prišel sem v globoke vode, kjer me preplavljajo poplave.
Na nutse cikin laka mai zurfi, inda babu wurin tsayawa. Na shiga cikin ruwaye masu zurfi; rigyawa ya sha kaina.
3 Naveličan sem svojega joka, moje grlo je suho, moje oči pešajo, ko čakam na svojega Boga.
Na gaji da kira ina neman taimako; maƙogwarona ya bushe idanuna sun dushe, suna neman Allahna.
4 Tistih, ki me sovražijo brez razloga, je več kakor las moje glave. Tisti, ki me hočejo uničiti, so moji krivični sovražniki, mogočni so. Potem sem povrnil to, česar nisem vzel.
Waɗanda suke ƙina ba dalili sun fi gashin kaina yawa; da yawa ne abokan gābana babu dalili, su da suke nema su hallaka ni. An tilasta mini in mayar da abin da ban sata ba.
5 Oh Bog, ti poznaš mojo nespametnost in moji grehi niso skriti pred teboj.
Ka san wautata, ya Allah; laifina ba a ɓoye yake daga gare ka ba.
6 Naj tisti, ki čakajo nate, oh Gospod Bog nad bojevniki, ne bodo osramočeni zaradi mene. Naj tisti, ki te iščejo, ne bodo zbegani zaradi mene, oh Izraelov Bog.
Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki; bari waɗanda suke neman ka kada su sha kunya saboda ni, Ya Allah na Isra’ila.
7 Ker zaradi tebe prenašam grajo, je moj obraz pokrila sramota.
Gama na jimre da ba’a saboda kai, kunya kuma ta rufe fuskata.
8 Postal sem tujec svojim bratom in neznanec otrokom svoje matere.
Ni baƙo ne a cikin’yan’uwana, bare kuma ga’ya’yan mahaifiyata maza;
9 Kajti gorečnost za tvojo hišo me je použila in graje teh, ki so te grajali, so padle name.
gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata, kuma zagi na masu zaginka yana fāɗuwa a kaina.
10 Ko sem jokal in svojo dušo karal s postom, je bilo to za mojo grajo.
Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
11 Tudi vrečevino sem si naredil za svojo obleko in postal sem jim v pregovor.
sa’ad da na sanya rigunan makoki, mutane suna maishe ni abin dariya.
12 Tisti, ki sedijo v velikih vratih, govorijo zoper mene in bil sem pesem pijancem.
Masu zama a ƙofa suna mini ba’a, na zama waƙa a bakin bugaggu da giya.
13 Toda, kar se mene tiče, je moja molitev k tebi, oh Gospod, ob sprejemljivem času. Oh Bog, v množici svojih usmiljenj me usliši, v resnici tvoje rešitve duše.
Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji, a lokacin da ka ga dama; a cikin ƙaunarka mai girma, ya Allah, ka amsa mini da tabbacin ceto.
14 Osvobodi me iz blata in ne pusti me utoniti. Naj bom osvobojen pred temi, ki me sovražijo in ven iz velikih vodá.
Ka fid da ni daga laka, kada ka bari in nutse; ka cece ni daga waɗanda suke ƙina, daga rurin ruwaye.
15 Naj me ne preplavi voda niti naj me ne požre globina in jama naj ne zapre svojih ust nad menoj.
Kada ka bar rigyawa yă sha kaina ko zurfafa su haɗiye ni ko rami yă rufe bakinsa a kaina.
16 Usliši me, oh Gospod, kajti tvoja ljubeča skrbnost je dobra. Obrni se k meni glede na množino svojih nežnih usmiljenj.
Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka; cikin jinƙanka mai girma ka juyo gare ni.
17 Svojega obraza ne skrij pred svojim služabnikom, kajti v stiski sem. Naglo me usliši.
Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka; ka amsa mini da sauri, gama ina cikin wahala.
18 Približaj se moji duši in odkupi jo. Osvobodi me zaradi mojih sovražnikov.
Ka zo kusa ka kuɓutar da ni; ka fanshe ni saboda maƙiyana.
19 Spoznal si mojo grajo in mojo sramoto ter mojo nečast. Moji nasprotniki so vsi pred teboj.
Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya; dukan abokan gābana suna a gabanka.
20 Graja je zlomila moje srce in poln sem potrtosti. Pričakoval sem kakega, da se usmili, toda ni bilo nobenega; in tolažnikov, toda nisem našel nobenega.
Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
21 Za jed so mi dali tudi žolč in v moji žeji so mi dali piti kis.
Sun sa abin ɗaci cikin abincina suka kuma ba ni ruwan inabi mai tsami sa’ad da nake jin ƙishi.
22 Njihova miza naj pred njimi postane zanka, in to, kar naj bi bilo za njihovo blaginjo, naj postane past.
Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko; bari yă zama sakamakon laifi da kuma tarko.
23 Naj njihove oči otemnijo, da ne vidijo in njihovim ledjem stôri, da se nenehno tresejo.
Bari idanunsu yă dushe don kada su gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.
24 Nanje izlij svoje ogorčenje in naj jih zgrabi tvoja srdita jeza.
Ka kwarara fushinka a kansu; bari fushinka mai zafi yă ci musu.
25 Naj bo njihovo prebivališče zapuščeno in naj nihče ne prebiva v njihovih šotorih.
Bari wurinsu yă zama kufai; kada ka bar wani yă zauna a tentunansu.
26 Kajti preganjajo tistega, ki si ga ti udaril in govorijo v žalost tistih, ki si jih ranil.
Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta suna kuma taɗin wahalar waɗanda ka ji musu rauni.
27 Njihovi krivičnosti dodaj krivičnost, in naj ne pridejo v tvojo pravičnost.
Ka neme su da laifi a kan laifi; kada ka bar su su sami rabo a cikin cetonka.
28 Naj bodo izbrisani iz knjige življenja in ne bodo zapisani s pravičnimi.
Bari a shafe su sarai daga littafin rai kada a kuma lissafta su tare da adalai.
29 Toda jaz sem ubog in žalosten. Naj me tvoja rešitev duše, oh Bog, postavi visoko gor.
Ina cikin zafi da kuma azaba; bari cetonka, ya Allah, yă tsare ni.
30 S pesmijo bom hvalil Božje ime in ga poveličeval z zahvaljevanjem.
Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
31 To bo tudi bolj ugajalo Gospodu kakor vol ali bikec, ki ima roge in kopita.
Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
32 Ponižni bo to videl in bil vesel in vaše srce, ki išče Boga, bo živelo.
Matalauta za su gani su kuma yi murna, ku da kuke neman Allah, bari zukatanku su rayu!
33 Kajti Gospod posluša uboge in ne prezira svojih jetnikov.
Ubangiji yakan ji masu bukata ba ya kuwa ƙyale kamammun mutanensa.
34 Naj ga hvalita nebo in zemlja, morja in vsaka stvar, ki se giblje v njih.
Bari sama da ƙasa su yabe shi, tekuna da dukan abin da yake motsi a cikinsu,
35 Kajti Bog bo rešil Sion in pozidal Judova mesta, da bodo lahko tam prebivali in to imeli v posesti.
gama Allah zai cece Sihiyona yă sāke gina biranen Yahuda. Sa’an nan mutane za su zauna a can su mallake ta,
36 Tudi seme njegovih služabnikov bo to podedovalo in tisti, ki ljubijo njegovo ime, bodo prebivali v njih.
’ya’yan bayinsa za su gāje ta, waɗanda kuma suna ƙaunar sunansa za su zauna a can.