< Psalmi 49 >

1 Poslušajte to, vsa ve ljudstva, pazljivo prisluhnite, vsi vi prebivalci sveta,
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
2 tako nizki kakor visoki, bogati in revni skupaj.
babba da yaro mai arziki da talaka.
3 Moja usta bodo govorila o modrosti in premišljevanje mojega srca bo o spoznanju.
Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
4 Svoje uho bom nagnil k prispodobi. Svoje mračne izjave bom razkrival na harfi.
Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
5 Zakaj naj bi se bal v dneh zla, ko me bo obdala krivičnost mojih petá?
Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
6 Tisti, ki zaupajo v svoje premoženje in se bahajo z množino svojih bogastev,
waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
7 nihče izmed njih ne more odkupiti svojega brata na kakršenkoli način niti Bogu dati odkupnine zanj
Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
8 (kajti odkupitev njihove duše je dragocena in primanjkuje na veke),
kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
9 da naj bi mirno živel na veke in ne videl trohnobe.
da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
10 Kajti vidi, da modri možje umrejo, prav tako se pogubita bedak in brutalna oseba in svoje premoženje zapustita drugim.
Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
11 Njihova notranja misel je, da bodo svoje hiše ohranili na veke in svoja bivališča za vse rodove; svoja zemljišča imenujejo po svojih imenih.
Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
12 Kljub temu človek, ki je v časti, ne ostane; podoben je živalim, ki poginejo.
Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
13 Ta njihova pot je njihova neumnost, vendar njihovo potomstvo odobrava njihove izjave. (Sela)
Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
14 Kakor ovce so položeni v grob; z njimi se bo hranila smrt in iskreni bodo zjutraj imeli nad njimi oblast in njihova lepota bo požrta v grobu, proč od njihovega bivanja. (Sheol h7585)
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
15 Toda Bog bo mojo dušo odkupil iz oblasti groba, kajti sprejel me bo. (Sela) (Sheol h7585)
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
16 Ne boj se, kadar nekdo bogatí, ko se slava njegove hiše množí,
Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
17 kajti ko umre, ne bo ničesar odnesel. Njegova slava se ne bo spustila za njim.
gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
18 Čeprav je, medtem ko je živel, blagoslavljal svojo dušo – ljudje te bodo hvalili, ko delaš dobro sebi.
Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
19 Šel bo k rodu svojih očetov; oni nikoli ne bodo videli svetlobe.
zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
20 Človek, ki je v časti, pa ne spoznava, je podoben živalim, ki poginejo.
Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.

< Psalmi 49 >