< Psalmi 22 >
1 Moj Bog, moj Bog, zakaj si me zapustil? Zakaj si tako daleč proč od pomoči meni in od besed mojega vpitja?
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da salon “Matar Zomon Safiya.” Zabura ta Dawuda. Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni? Me ya sa ka yi nisa da cetona, ka yi nesa daga kalmomin nishina?
2 Oh moj Bog, jokam podnevi, toda ti me ne uslišiš in v nočnem času in nisem tiho.
Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba, da dare kuma ban yi shiru ba.
3 Toda ti si svet, oh ti, ki naseljuješ Izraelove hvalnice.
Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan; kai ne yabon Isra’ila.
4 Naši očetje so zaupali vate. Zaupali so in si jih osvobodil.
A gare ka ne kakanninmu suka sa bege; sun dogara ka kuwa cece su.
5 Klicali so k tebi in so bili osvobojeni. Zaupali so vate in niso bili zbegani.
Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto; a gare ka suka dogara kuma ba su sha kunya ba.
6 Toda jaz sem [škrlatni] črv in ne mož; graja ljudem in preziran od ljudstva.
Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba, wanda mutane suke yi wa ba’a suka kuma rena shi.
7 Vsi, ki me vidijo, se mi smejijo do norčevanja. Namrdnejo ustnico [in] zmajujejo z glavo, rekoč:
Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a; suna yin mini ashar, suna kaɗa kansu suna cewa,
8 »Zaupal je v Gospoda, da ga bo osvobodil. Naj ga reši, glede na to, da se je razveseljeval v njem.«
“Ya dogara ga Ubangiji; bari Ubangiji yă cece shi. Bari yă cece shi, da yake yana jin daɗinsa.”
9 Toda ti si ta, ki me je potegnil iz maternice. Oblikoval si mi zaupanje, ko sem bil na prsih svoje matere.
Duk da haka ka fitar da ni daga ciki; ka sa na dogara gare ka, ko ma a ƙirjin mahaifiyata.
10 Iz maternice sem bil vržen nate. Ti si moj Bog od trebuha moje matere.
Daga haihuwa an jefa ni a kanka; daga cikin mahaifiyata kai ne Allahna.
11 Ne bodi daleč od mene, kajti stiska je blizu, kajti nikogar ni, da pomaga.
Kada ka yi nesa da ni, gama wahala na kusa kuma babu wani da zai taimaka.
12 Obdalo me je mnogo bikov. Močni bašánski biki so me obdali naokoli.
Bijimai masu yawa sun kewaye ni; bijimai masu ƙarfi na Bashan sun sa ni a tsaka.
13 S svojimi gobci so zevali vame, kakor ropa željan in rjoveč lev.
Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama sun buɗe bakunansu a kaina.
14 Izlit sem kakor voda in vse moje kosti so izpahnjene. Moje srce je podobno vosku, stopljeno je v sredi moje notranjosti.
An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
15 Moja moč je izsušena kakor črepinja in moj jezik se lepi k mojim čeljustim in ti si me privedel v smrtni prah.
Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
16 Kajti psi so me obdali. Zajel me je zbor zlobnih. Prebodli so moje roke in moja stopala.
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17 Vse svoje kosti lahko razločim. Oni pa gledajo in strmijo vame.
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
18 Moje obleke si razdeljujejo med seboj in za mojo suknjo so metali žrebe.
Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
19 Toda ti, oh Gospod, ne bodi daleč od mene. Oh moja moč, hiti, da mi pomagaš.
Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa; Ya Ƙarfina zo da sauri don ka taimake ni.
20 Osvobodi mojo dušo pred mečem, mojo ljubljeno pred močjo psa.
Ka ceci raina daga takobi, raina mai daraja daga ikon karnuka.
21 Reši me pred levjimi usti, kajti uslišal si me pred rogovi samorogov.
Ka cece ni daga bakin zakoki; ka cece ni daga ƙahonin ɓauna.
22 Tvoje ime bom oznanjal svojim bratom. Na sredi skupnosti te bom hvalil.
Zan furta sunanka ga’yan’uwana; cikin taron masu sujada zan yabe ka.
23 Vi, ki se bojite Gospoda, hvalite ga, vsi vi, seme Jakobovo, proslavite ga, in bojte se ga, vsi vi, seme Izraelovo.
Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi! Dukanku zuriyar Yaƙub, ku girmama shi! Ku girmama shi, dukanku zuriyar Isra’ila!
24 Kajti ni zaničeval niti preziral stiske stiskanih niti svojega obraza ni skrival pred njim; toda ko je klical k njemu, je slišal.
Gama bai rena ko yă ƙyale wahalar masu shan wuya ba; bai ɓoye fuskarsa daga gare shi ba amma ya saurari kukansa na neman taimako.
25 Moja hvala v veliki skupnosti bo o tebi. Svoje zaobljube bom izpolnil pred tistimi, ki se ga bojijo.
Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro; a gaban waɗanda suke tsoronka zan cika alkawarina.
26 Krotki bodo jedli in bodo nasičeni. Hvalili bodo Gospoda [tisti], ki ga iščejo. Vaše srce bo živelo na veke.
Matalauta za su ci su ƙoshi; su da suke neman Ubangiji za su yabe shi, bari zukatanku su rayu har abada!
27 Vsi konci zemlje se bodo spomnili in obrnili h Gospodu in vsa sorodstva narodov bodo oboževala pred teboj.
Dukan iyakokin duniya za su tuna su kuma juya ga Ubangiji, kuma dukan iyalan al’ummai za su rusuna a gabansa,
28 Kajti kraljestvo je Gospodovo in on je voditelj med narodi.
gama mulki na Ubangiji ne kuma yana mulki a bisa al’ummai.
29 Vsi tisti, ki so na zemlji obilni, bodo jedli in oboževali. Vsi tisti, ki gredo dol v prah, se bodo poklonili pred njim, svoje lastne duše pa nihče ne more ohraniti žive.
Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada; dukan waɗanda suka gangara zuwa ƙura za su durƙusa a gabansa, waɗanda ba za su iya bar kansu da rai ba.
30 Seme mu bo služilo; to bo šteto h Gospodu za rod.
Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima; za a faɗa wa zuriya na nan gaba game da Ubangiji.
31 Prišli bodo in oznanjali bodo njegovo pravičnost ljudem, ki bodo rojeni, da je on to storil.
Za su yi shelar adalcinsa ga mutanen da ba a riga an haifa ba, gama ya aikata shi.