< Nehemija 10 >

1 Torej tisti, ki so pečatili, so bili: Nehemija, Hahaljájev sin Tirsata, Sedekíja,
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2 Serajá, Azarjá, Jeremija,
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3 Pašhúr, Amarjá, Malkijá,
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4 Hatúš, Šebanjá, Malúh,
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5 Harím, Meremót, Obadjá,
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6 Daniel, Ginetón, Baruh,
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7 Mešulám, Abíja, Mijamín,
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8 Maazjá, Bilgáj, Šemajá. Ti so bili duhovniki.
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9 Lévijevci: tako Azanjájev sin Ješúa, Binúj izmed Henadádovih sinov, Kadmiél,
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10 kakor njihovi bratje: Šebanjá, Hodijá, Kelitá, Pelajá, Hanán,
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11 Miha, Rehób, Hašabjá,
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12 Zahúr, Šerebjá, Šebanjá,
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13 Hodijá, Baní, Benínu.
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14 Vodje ljudstva: Paróš, Pahat Moáb, Elám, Zatú, Baní,
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15 Buní, Azgád, Bebáj,
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16 Adoníja, Bigváj, Adín,
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17 Atêr, Ezekíja, Azúr,
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18 Hodijá, Hašúm, Becáj,
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19 Haríf, Anatót, Nebáj,
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20 Magpiáš, Mešulám, Hezír,
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21 Mešezabél, Cadók, Jadúa,
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22 Pelatjá, Hanán, Anajá,
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23 Hošéa, Hananjá, Hašúb,
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24 Lohéš, Pilhá, Šobék,
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25 Rehúm, Hašabná, Maasejá,
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26 Ahíja, Hanán, Anán,
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27 Malúh, Harím in Baaná.
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28 Preostanek ljudstva, duhovniki, Lévijevci, vratarji, pevci, Netinimci in vsi, ki so se ločili od ljudstva dežel k postavi Boga, njihove žene, njihovi sinovi in njihove hčere, vsak, ki je imel spoznanje in imel razumevanje,
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29 so se pridružili k svojim bratom, svojim plemičem in vstopili v prekletstvo in prisego, da se ravnajo po Božji postavi, ki je bila dana po Mojzesu, Božjemu služabniku in da obeležujejo in delajo vse zapovedi Gospoda, našega Gospoda, njegove sodbe in njegove zakone,
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
30 in da mi ne bi dajali svojih hčera ljudstvu dežele niti jemali njihovih hčera za naše sinove.
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
31 Če ljudstvo dežele prinese blago ali kakršen koli živež na šabatni dan, da prodaja, da mi tega ne bomo kupovali od njih na šabat ali na sveti dan in da bomo pustili sedmo leto in izterjavo vsakega dolga.
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
32 Prav tako smo naredili odredbe za sebe, da se letno obremenimo s tretjino šekla za službo hiše svojega Boga,
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
33 za hlebe navzočnosti in za nenehno jedilno daritev in za nenehno žgalno daritev od šabat, od mlajev, za določene praznike, za svete stvari in za daritve za greh, da se naredi odkupitev za Izrael in za vse delo hiše svojega Boga.
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
34 Vrgli smo žrebe med duhovniki, Lévijevci in ljudstvom za dar lesa, da bi ga prinašali v hišo svojega Boga, glede na hiše naših očetov, ob določenih časih, leto za letom, da [ga] zažigamo na oltarju Gospoda, svojega Boga, kakor je to zapisano v postavi
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
35 in da prinašamo prve sadove svojih tal in prve sadove vsega sadja od vseh dreves, leto za letom, v Gospodovo hišo.
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
36 Tudi prvorojenca naših sinov in naše živine, kakor je to zapisano v postavi in prvence naših čred in naših tropov, da jih privedemo k hiši svojega Boga, k duhovnikom, ki služijo v hiši našega Boga
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
37 In da naj bi prinesli prve sadove našega testa in naših daritev in sad vseh vrst dreves, od vina in od olja, k duhovnikom, k sobam hiše našega Boga in desetine naših tal k Lévijevcem, da bodo isti Lévijevci lahko imeli desetine v vseh mestih našega posevka.
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
38 Duhovnik, Aronov sin, bo z Lévijevci, ko bodo Lévijevci prejemali desetine in Lévijevci bodo prinesli gor desetino od desetin k hiši našega Boga, k sobam, v zakladno hišo.
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
39 Kajti Izraelovi otroci in Lévijevi otroci bodo prinašali daritev žita, od novega vina in olja, v sobe, kjer so posode svetišča in duhovniki, ki služijo in vratarji in pevci. Ne bomo zapustili hiše svojega Boga.
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”

< Nehemija 10 >