< Marko 11 >
1 In ko so prišli blizu Jeruzalema, k Bétfagi in Betaniji, ob Oljski gori, pošlje naprej dva izmed svojih učencev
Da suka kusa Urushalima, kusa da Betafaji, da Betanya, wajen dutsen zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu
2 in jima reče: »Pojdita svojo pot v vas pred vama in brž ko bosta vstopila vanjo, bosta našla privezano žrebe, na katerem človek nikoli ni sedel; odvežita ga in ga pripeljita.
ya ce masu, “ku shiga kauyen can kusa da mu. Da zarar kun shiga za ku ga aholaki a daure, wanda ba a taba hawa ba. Ku kwance shi, ku kawo mani.
3 Če pa bi vama katerikoli človek rekel: ›Čemu to počneta?‹ recita, da ima Gospod potrebo po njem; in on ga bo nemudoma poslal sèm.«
In wani ya ce maku, “Don me kuke haka? ku ce, 'Ubangiji ne yake bukatarsa, zai kuma komo da shi nan da nan.”'
4 In odšla sta svojo pot ter našla zunaj pri vratih privezano žrebe, na kraju, kjer sta se srečali dve poti in sta ga odvezala.
Sai suka tafi, suka tadda aholakin a daure a kofar gida a bakin hanya, suka kwance shi.
5 Nekateri izmed tistih, ki so stali tam, pa so jima rekli: »Kaj počneta, da odvezujeta žrebe?«
sai wadanda suke tsaye a gun suka ce masu, “Don me kuke kwance aholakin nan?
6 In rekla sta jim torej kot je naročil Jezus in pustili so ju oditi.
Suka fada masu abinda Yesu yace, sai suka kyale su suka tafi.
7 In žrebe sta privedla k Jezusu in svoje obleke vrgla nanj in on je sédel nanj.
Almajiran nan biyu suka kawo wa Yesu aholakin, suka shimfida mayafansu a kai, sai ya hau.
8 In mnogi so svoje obleke razgrnili na pot, drugi pa so z dreves odsekali mladike ter z njimi nastlali pot.
Sai mutane da yawa suka shimfida mayafansu a hanya, wadansu kuma suka baza ganyen da suka yanko daga filayen.
9 In tisti, ki so šli spredaj in tisti, ki so sledili, so vzklikali, rekoč: »›Hozana; ‹ blagoslovljen je ta, ki prihaja v imenu Gospodovem;
Wadanda suke gaba da shi da wadanda ke bin bayansa suka yi sowa suna cewa, “Hosanna! Albarka ta tabbata ga mai zuwa cikin sunan Ubangiji.
10 blagoslovljeno bodi kraljestvo našega očeta Davida, ki prihaja v imenu Gospodovem: ›Hozana na višavah.‹«
Albarka ta tabbata ga mulkin nan mai zuwa na Ubanmu Dawuda! Dukaka a cikin sama!”
11 In Jezus je vstopil v Jeruzalem in v tempelj. In ko se je razgledal naokoli po vseh stvareh in je torej prihajal večer, je z dvanajsterimi odšel ven v Betanijo.
San nan Yesu ya shiga Urushalima, ya shiga Haikalin. Sai ya dudduba komai, da magariba ta yi, ya fita ya tafi Betanya tare da goma sha biyu nan.
12 In naslednji dan, ko so prišli iz Betanije, je bil lačen.
Kashe gari, suka tashi daga Betanya, sai ya ji yunwa.
13 In ko je daleč stran zagledal figovo drevo, ki je imelo listje, je prišel, če bi morda lahko karkoli našel na njem. In ko je prišel k njemu, ni našel nič razen listov, kajti ni bil še čas za fige.
Da ya hango itacen baure mai ganye daga nesa sai ya je ya ga ko za sami 'ya'ya. Da ya iso wurinsa bai ga komai ba sai ganye, don ba lokacin 'ya'yan baure ba ne.
14 In Jezus je odgovoril ter mu rekel: »Nihče naj od tebe odslej nikoli več ne jé sadu.« In njegovi učenci so to slišali. (aiōn )
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn )
15 In prišli so v Jeruzalem in Jezus je odšel v tempelj ter začel izganjati te, ki so v templju prodajali in kupovali, menjalcem denarja pa je prevrnil mize in sedeže teh, ki so prodajali golobice
Suka iso Urushalima, da shigar su, ya kori masu saye da sayarwa, ya watsar da taburan 'yan canjin kudi, da kujerun masu sayar da tantabaru.
16 in ni dovolil, da bi katerikoli človek skozi tempelj nosil kakršnokoli posodo.
Ya hana kowa ya dauki wani abu da za a i ya sayarwa a cikin haikalin.
17 In učil jih je, rekoč: »Ali ni pisano: ›Moja hiša se bo od vseh narodov imenovala hiša molitve?‹ Vi pa ste jo naredili za brlog razbojnikov.«
Sai ya koyar da su cewa, “Ashe ba rubuce yake ba, “Za a kira gidana gidan addu'a na dukan al'ummai? Amma ku kun mayar da shi kogon yan fashi”.
18 Pisarji in visoki duhovniki pa so to slišali ter iskali, kako bi ga lahko pokončali, kajti bali so se ga, ker je bila vsa množica osupla nad njegovim naukom.
Da mayan Faristoci da marubutan attaura suka ji maganar da ya yi, sai suka nami hanyar da za su kashe shi. Amma suka ji tsoronsa domin dukkan taron na mamakin koyarwarsa.
19 In ko je prišel večer, je odšel iz mesta.
Kowace yamma kuma, sukan fita gari.
20 In zjutraj, ko so šli mimo, so videli figovo drevo posušeno iz korenin.
Da safe suna wucewa, sai suka ga bauren nan ya bushe.
21 Peter pa se spomni in mu reče: »Učitelj, glej, figovo drevo, ki si ga preklel, je ovenelo.«
Bitrus kuwa ya tuna ya ce “Malam, dubi! Baurenan da ka la'anta ya bushe.”
22 In Jezus jim odgovarja, rekoč: »Imejte vero v Boga.
Yesu ya amsa masu ya ce, “ku gaskata da Allah.”
23 Kajti resnično, povem vam: ›Da kdorkoli bo rekel tej gori: ›Prestavi se in bodi vržena v morje‹ in v svojem srcu ne bo dvomil, temveč bo veroval, da se te besede, ki jih reče, pripetijo, bo imel, karkoli reče.‹
Hakika, ina gaya maku, duk wanda ya ce wa dutsen nan tashi ka fada cikin tekun', bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata haka kuwa zai faru, haka kuwa Allah zai yi.
24 Zatorej vam pravim: ›Katerekoli stvari si želite, ko molite, verujte, da jih prejemate in imeli jih boste.
Saboda haka ina dai gaya maku, komai kuka yi addu'a kuka roka, ku gaskata cewa samamme ne, zai kuma zama naku.
25 In ko vstanete k molitvi, odpustite, če imate kaj proti komu, da vam tudi vaš Oče, ki je v nebesih, lahko odpusti vaše prekrške.
Duk sa'add da kuke addu'a ku gafarta wa wadanda suka yi maku laifi, domin Ubanku shima zai gafarta maku naku laifi.”
26 Toda če vi ne odpustite, tudi vaš Oče, ki je v nebesih, ne bo odpustil vaših prekrškov.‹«
(Amma in baku gafartawa mutane laifofinsu ba, Ubanku ma da ke sama ba zai gafarta maku ba.)
27 In ponovno so prišli v Jeruzalem in ko je hodil po templju, so prišli k njemu visoki duhovniki in pisarji in starešine
Da suka sake dawowa Urushalima. Yasu na tafiya cikin haikali, sai manyan firistoci, da marubuta, da dattawa suka zo wurinsa,
28 ter mu rekli: »S kakšno oblastjo delaš te stvari? In kdo ti je dal to oblast, da delaš te stvari?«
suka ce masa, “Da wanne iko kake yin wadanan abubuwa? Ko kuwa wa ya ba ka ikon yinsu? “
29 Jezus je odgovoril in jim rekel: »Tudi jaz vas bom vprašal neko vprašanje in odgovorite mi in povedal vam bom, s kakšno oblastjo delam te stvari.
Sai Yesu ya ce masu, “Zan yi maku wata tambaya. ku ba ni amsa, ni kuwa zan gaya maku ko da wanne iko ne nake yin wadannan abubuwan.
30 Janezov krst, ali je bil ta iz nebes ali od ljudi? Odgovorite mi.«
Baftismar da Yahaya yayi, daga sama take ko kuwa daga mutum take? ku bani amsa”.
31 In med seboj so razpravljali, rekoč: »Če bomo rekli: ›Iz nebes, ‹ bo rekel: ›Zakaj mu potem niste verovali?‹
Sai suka yi mahuwara da juna, suka ce, “in kuwa muka ce, 'daga sama take,' za ya ce, “To, don me ba ku gaskata shi ba?
32 Toda če bomo rekli: ›Od ljudi, ‹ so se bali ljudstva, kajti vsi ljudje so šteli Janeza, da je bil zares prerok.«
In kuwa muka ce, “amma in muka ce ta mutum ce zasu jejjefemu domi suna jin tsoron jama'a, don duk kowa ya tabbata, cewa Yahaya annabi ne.
33 In odgovorili so ter rekli Jezusu: »Ne moremo povedati.« Jezus pa jim odgovarja, rekoč: »Niti vam jaz ne povem, s kakšno oblastjo delam te stvari.«
Sai suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba” Yesu ya ce masu, “Haka ni kuma ba zan fada muku ko da wanne iko nake yin abubuwan nan ba.”