< Luka 4 >

1 In Jezus se je poln Svetega Duha vrnil od Jordana in po Duhu je bil voden v divjino
Sai Yesu, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dawo daga kogin Urdun, sai Ruhu Mai Tsarki ya bishe shi zuwa cikin jeji
2 in štirideset dni je bil skušan od hudiča. In v tistih dneh ni ničesar jedel, in ko so se končali, je bil potem lačen.
kwana arba'in, shaidan kuma ya jarabce shi. A kwanakin nan, bai ci abinci ba, kuma yunwa ta kama shi bayan karshen lokacin.
3 In hudič mu je rekel: »Če si Božji Sin, ukaži temu kamnu, da naj postane kruh.«
Shaidan ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci wannan dutse ya zama gurasa.”
4 In Jezus mu je odgovoril, rekoč: »Pisano je: ›Da človek ne bo živel samo od kruha, temveč od vsake Božje besede.‹«
Yesu ya amsa masa, “A rubuce yake, 'Ba da gurasa kadai Mutum zai rayu ba.'”
5 In hudič, ki ga je vzel gor na visoko goro, mu je v trenutku časa pokazal vsa kraljestva sveta.
Sai shaidan ya kai shi zuwa wani tudu mai tsawo, ya kuma nuna masa dukan mulkokin duniyan nan a dan lokaci.
6 In hudič mu je rekel: »Vso to oblast hočem predati tebi in njihovo slavo, kajti ta mi je izročena in dam jo komurkoli hočem.
Shaidan ya ce masa, “Zan ba ka iko ka yi mulkin dukan wadannan, da dukan daukakarsu. Zan yi haka domin an ba ni su duka in yi mulkinsu, kuma ina da yanci in ba dukan wanda na ga dama.
7 Če me torej hočeš oboževati, bo vsa tvoja.«
Saboda da haka, idan ka rusuna ka yi mani sujada, dukansu za su zama naka.”
8 Jezus pa je odgovoril in mu rekel: »Spravi se za menoj, Satan, kajti pisano je: ›Gospoda, svojega Boga, obožuj in njemu samemu služi.‹«
Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake, 'Dole ne Ubangiji Allahnka za ka yi wa sujada, shi kadai kuma za ka bauta wa.”
9 In odvedel ga je v Jeruzalem in ga postavil na vrh templja ter mu rekel: »Če si Božji Sin, se vrzi od tod dol,
Sai shaidan ya kai Yesu Urushalima, ya tsayadda shi a bisan kololuwar haikali, kuma ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka jefas da kanka kasa daga nan.
10 kajti pisano je: ›Svojim angelom bo zate naročil, da te varujejo
Domin a rubuce yake, 'Zai ba mala'ikunsa umarni su kiyaye ka, su kuma tsare ka,'
11 in na svojih rokah te bodo prenašali, da ne bi kadarkoli s svojo nogo treščil ob kamen.‹«
kuma, 'Za su daga ka sama a hannunsu, don kada ka yi tuntube a kan dutse.”
12 Jezus pa mu odgovori in reče: »Rečeno je: ›Ne boš skušal Gospoda, svojega Boga.‹«
Yesu ya amsa masa cewa, “An fadi, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'”
13 In ko je hudič končal vse skušnjave, je za nekaj časa odšel od njega.
Da shaidan ya gama yi wa Yesu gwaji, sai ya kyale shi sai wani lokaci.
14 In Jezus se je v moči Duha vrnil v Galilejo in tam je šel slôves o njem naokoli po vsem področju.
Sai Yesu ya koma Galili cike da ikon Ruhu, kuma labarinsa ya bazu cikin dukan wuraren dake wannan yankin.
15 In učil je v njihovih sinagogah in od vseh je bil proslavljen.
Ya yi ta koyarwa a cikin majami'unsu, sai kowa na ta yabon sa.
16 In prišel je v Nazaret, kjer je bil vzgojen in kakor je bila njegova navada, je na šabatni dan odšel v sinagogo in vstal, da bi bral.
Wata rana ya zo Nazarat, birnin da aka rene shi. Kamar yadda ya saba yi, ya shiga cikin majami'a a nan ranar Asabaci, ya kuma tashi tsaye domin ya karanta Nassi.
17 In izročena mu je bila knjiga preroka Izaija. In ko je odprl knjigo, je našel mesto, kjer je bilo zapisano:
An mika masa littafin anabi Ishaya, ya bude littafin ya kuma ga inda an rubuta,
18 »Gospodov Duh je nad menoj, ker me je mazilil, da oznanim evangelij revnim. Poslal me je, da ozdravim zlomljene v srcu, da oznanim jetnikom osvoboditev in slepim okrevanje vida, da izpustim na prostost te, ki so ranjeni,
“Ruhun Ubangiji yana kai na, domin ya shafe ni in yi wa'azin Bishara ga matalauta. Ya aike ni in yi shelar yanci ga daurarru, da kuma budewar idanu ga makafi, in 'yantar da wadanda su ke cikin kunci,
19 da oznanim sprejemljivo leto Gospodovo.«
in kuma yi shelar shekarar tagomashi na Ubangiji.”
20 In zaprl je knjigo in jo dal nazaj služitelju ter se usedel. In oči vseh, ki so bili v sinagogi, so bile uprte vanj.
Sai ya rufe littafin, ya mai da shi ga ma'aikacin majami'ar, sai ya zauna. Dukan wadanda suke cikin majami'ar suka zura Idanuwansu a kansa.
21 In začel jim je govoriti: »Ta dan se je to pismo izpolnilo v vaših ušesih.«
Sai ya fara masu magana, “Yau wannan Nassi ya cika a kunuwanku.”
22 In vsi so očitno pričevali zanj ter se čudili ob milostnih besedah, ki so izvirale iz njegovih ust. In rekli so: »Ali ni to Jožefov sin?«
Dukan wadanda ke wurin sun shaida abin da ya fadi kuma dukansu sun yi ta mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suna cewa, “Wannan ai dan Yusufu ne kawai, ko ba haka ba?”
23 Rekel jim je: »Zagotovo mi boste povedali ta pregovor: ›Zdravnik, ozdravi sebe.‹ Karkoli smo slišali, da je bilo storjeno v Kafarnáumu, prav tako stôri tukaj, v svoji deželi.«
Yesu ya ce masu, “Lallai za ku fada mani wannan karin magana, 'Likita, ka warkar da kanka. Duk abin da mun ji wai ka yi a Kafarnahum, ka yi shi a nan garinka ma.'”
24 In rekel je: »Resnično, povem vam: ›Noben prerok ni sprejet v svoji lastni deželi.‹
Ya sake cewa, “Hakika na fada maku, annabi baya samun karbuwa a garinsa.
25 Toda povem vam po resnici, mnogo vdov je bilo v Izraelu v Elijevih dneh, ko je bilo nebo zaprto tri leta in šest mesecev, ko je bila velika lakota po vsej celotni deželi,
Amma na gaya maku gaskiya akwai gwauraye da yawa cikin Isra'ila a zamanin Iliya, lokacin da an rufe sammai shekaru uku da rabi babu ruwa, lokacin da anyi gagarumar yunwa a duk fadin kasar.
26 toda k nobeni izmed njih ni bil poslan Elija, razen v Sarepto, mesto na Sidónskem, k ženski, ki je bila vdova.
Amma ba a aiki Iliya zuwa wurin waninsu ba, sai wurin gwauruwa da ke a Zarifat can kusa da Sidon.
27 In v času preroka Elizeja je bilo v Izraelu mnogo gobavcev. In nobeden izmed njih ni bil očiščen, razen Sirca Naamána.«
Akwai kutare da yawa kuma a Isa'ila a zamanin anabi Elisha, amma babu wanda aka warkar sai dai Na'aman mutumin Suriya kadai.
28 In ko so vsi ti v sinagogi slišali te besede, so bili izpolnjeni z besom
Dukan mutanen da ke cikin majami'a suka fusata kwarai sa'adda suka ji wadannan zantattuka.
29 in vstali so in ga pahnili iz mesta in ga odvedli na skalno strmino hriba, na katerem je bilo zgrajeno njihovo mesto, da bi ga lahko z glavo naprej vrgli dol.
Suka tashi suka tura shi zuwa wajen birnin, suka kai shi bakin dutsen da aka gina garinsu a kai dominsu jefar da shi kasa.
30 Toda šel je skozi njihovo sredo in odšel svojo pot
Amma ya ratsa tsakaninsu ya yi gabansa.
31 in prišel dol v Kafarnáum, mesto v Galileji ter jih na šabatne dneve učil.
Sannan ya gangara zuwa Kafarnahum, wani birni a Galili. Wata Asabaci yana koya wa mutane a cikin majami'a.
32 In nad njegovim naukom so bili osupli, kajti njegova beseda je bila z oblastjo.
Sun yi mamaki kwarai da koyarwan sa, domin maganarsa na da iko.
33 In v sinagogi je bil človek, ki je imel duha nečistega hudiča in z močnim glasom je zakričal,
A wannan lokacin akwai wani mutum a cikin majami'a mai kazamin ruhu, sai ya yi kara da babbar murya,
34 rekoč: »Pusti nas pri miru, kaj imamo s teboj, ti Jezus Nazarečan? Si prišel, da nas uničiš? Poznam te, kdo si; Sveti od Boga.«
“Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo domin ka hallaka mu ne? Na san ko kai wanene! Kai ne Mai Tsarki na Allah!”
35 Jezus pa ga je oštel, rekoč: »Umolkni in pridi ven iz njega.« In ko ga je hudič vrgel na sredo, je prišel iz njega in ga ni poškodoval.
Yesu ya tsauta wa aljanin yana cewa, “Yi shiru ka fita daga cikinsa!” Da aljanin ya jefar da mutumin kasa a tsakiyarsu, ya fita daga cikinsa ba tare da yi masa rauni ba.
36 In vsi so bili osupli in med seboj so govorili, rekoč: »Kakšna beseda je to! Kajti z oblastjo in močjo ukazuje nečistim duhovom in ti pridejo ven.«
Dukan mutanen suka yi mamaki, kuma suna ta zancen wannan abu a tsakaninsu. Sun ce, “Wanda irin maganganu kenan? Ya umarce kazaman ruhohin da karfi da iko kuma sun fita.”
37 In njegov slôves je šel naokoli v vsak kraj te dežele.
Saboda da haka, an fara yada labarinsa zuwa dukan kewayen yankin.
38 In vstal je iz sinagoge ter vstopil v Simonovo hišo. Simonova tašča pa je bila prevzeta z veliko vročico in oni so ga zaradi nje rotili.
Sai Yesu ya bar majami'ar ya shiga gidan Siman. A wannan lokacin, surukar Siman tana fama da zazzabi mai zafi, sai suka roke shi dominta.
39 In stopil je nad njo in oštel vročico in ta jo je zapustila in takoj je vstala ter jim služila.
Sai ya tsaya a kanta, ya tsautawa zazzabin, kuma ya rabu da ita. Nan take, ta tashi ta fara yi masu hidima.
40 Torej ko je sonce zahajalo, so vsi, ki so imeli kogarkoli bolnega z raznimi boleznimi, te pripeljali k njemu in na vsakogar izmed njih je položil svoji roki ter jih ozdravil.
Da faduwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan wadanda suke ciwo da cuttuttuka dabam dabam. Ya dora masu hannuwansa ya warkar da su.
41 In tudi hudiči so izhajali iz mnogih, kričali in govorili: »Ti si Kristus, Božji Sin.« In ko jih je ukoril, jim ni dovolil govoriti, kajti vedeli so, da je bil on Kristus.
Aljanu kuma sun fita daga wadasunsu da dama, suna kuka cewa, “Kai ne Dan Allah!” Yesu ya tsauta wa aljannun ya kuma hana su magana, domin sun sani cewa shine Almasihu.
42 In ko je bil dan, se je odpravil in odšel na zapuščen kraj in množica ga je iskala in prišla k njemu in ga zadržala, da ne bi odšel od njih.
Da safiya ta yi, ya kebe kansa zuwa wani wurin da babu kowa. Jama'a da dama suna neman sa suka zo inda yake. Sun yi kokari su hana shi barin su.
43 Rekel jim je: »Tudi drugim mestom moram oznaniti Božje kraljestvo, kajti zato sem poslan.«
Amma ya ce masu, “Dole in yi bisharar Allah a wasu birane da dama, domin dalilin da aka aiko ni nan kenan.”
44 In oznanjal je po galilejskih sinagogah.
Sai ya ci gaba da wa'azi cikin majami'u dukan fadin Yahudiya.

< Luka 4 >