< Sodniki 1 >
1 Torej po Józuetovi smrti se je pripetilo, da so Izraelovi otroci vprašali Gospoda, rekoč: »Kdo bo za nas najprej šel gor zoper Kánaance, da se bori zoper njih?«
Bayan da Yoshuwa ya rasu, Isra’ilawa suka tambayi Ubangiji suka ce, “Wane ne zai fara tafiya don yă yaƙi Kan’aniyawa dominmu?”
2 Gospod je rekel: »Juda bo šel gor. Glejte, deželo sem izročil v njegovo roko.«
Sai Ubangiji ya ce, “Yahuda zai tafi. Na riga na ba da ƙasar a hannunsu.”
3 Juda je svojemu bratu Simeonu rekel: »Pridi gor z menoj v moj žreb, da se bova lahko borila zoper Kánaance in prav tako bom tudi jaz šel s teboj v tvoj žreb.« Tako je Simeon odšel z njim.
Sa’an nan mutane Yahuda suka ce wa mutanen Simeyon “Ku zo tare da mu a yankin da aka ba mu rabon mu don mu yaƙi Kan’aniyawa. Mu ma mu bi ku wurin naku.” Saboda haka mutanen Simeyon suka tafi tare da su.
4 Juda je odšel gor in Gospod je Kánaance in Perizéjce izročil v njuno roko in izmed njih sta v Bezeku usmrtila deset tisoč mož.
Sa’ad da Yahuda ya fāɗa musu, Ubangiji kuwa ya ba da Kan’aniyawa da Ferizziyawa a hannunsu, suka kuwa kashe mutum dubu goma a Bezek.
5 V Bezeku sta našla Adoní Bezeka in se borila zoper njega ter usmrtila Kánaance in Perizéjce.
A can suka iske Adoni-Bezek, suka yaƙe shi, suka fatattaki Kan’aniyawa da Ferizziyawa.
6 Toda Adoní Bezek je pobegnil in sledila sta za njim, ga ujela ter odsekala njegova palca in velika prsta na njegovih stopalih.
Sai Adoni-Bezek ya gudu, amma suka bi shi suka kama shi, suka yayyanka manyan yatsotsinsa na hannu da na ƙafa.
7 Adoní Bezek je rekel: »Sedemdeset kraljev, ki imajo odsekane svoje palce in svoje palce na stopalih, je svojo hrano pobiralo pod mojo mizo. Kakor sem jaz storil, tako mi je Bog poplačal.« In odvedla sta ga v Jeruzalem in tam je umrl.
Sa’an nan Adoni-Bezek ya ce, “Sarakuna saba’in waɗanda aka yayyanka manyan yatsotsinsu na hannu da na ƙafa, sun yi kalan abinci a ƙarƙashin teburina. Ga shi yanzu Allah ya rama abin da na yi musu.” Suka zo da shi Urushalima, a can kuwa ya mutu.
8 Torej Judovi otroci so se borili zoper Jeruzalem, ga zavzeli, udarili z ostrino meča in zažgali mesto.
Mutanen Yahuda suka yaƙi Urushalima ita ma suka ci ta. Suka karkashe mutanen birnin suka cinna mata wuta.
9 Potem so Judovi otroci odšli dol, da se borijo zoper Kánaance, ki prebivajo na gori, na jugu in v dolini.
Bayan wannan, mutanen Yahuda suka gangara suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a ƙasar tudu, Negeb, da gindin tuddai a yammanci.
10 Juda je odšel zoper Kánaance, ki prebivajo v Hebrónu (torej ime Hebróna je bilo prej Kirját Arba) in usmrtili so Šešája, Ahimána in Talmája.
Suka ci gaba suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a Hebron (wadda dā ake kira Kiriyat Arba) suka kuma ci Sheshai, Ahiman da Talmai da yaƙi.
11 Od tam je odšel zoper prebivalce Debírja. Ime Debírja pa je bilo prej Kirját Sefer.
Daga nan kuma suka ci gaba suka yaƙi mutanen da suke zaune a Debir (da ake kira a dā Kiriyat Sefer).
12 Kaléb je rekel: »Kdor udari Kirját Sefer in ga zavzame, njemu bom dal svojo hčer Ahso za ženo.«
Sai Kaleb ya ce, “Duk wanda ya fāɗa wa Kiriyat Sefer ya kuma ci ta da yaƙi, zan ba shi’yata Aksa yă aura.”
13 Zavzel ga je Kenázov sin Otniél, Kalébov mlajši brat in dal mu je svojo hčer Ahso za ženo.
Sai Otniyel ɗan Kenaz, ƙanen Kaleb ya ci birnin, saboda haka Kaleb ya ba shi’yarsa Aksa ya aura.
14 Ko je prišla k njemu se je pripetilo, da ga je primorala, da prosi od svojega očeta polje in razjahala je svojega osla in Kaléb ji je rekel: »Kaj hočeš?«
Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ta zuga shi yă roƙi mahaifinta fili. Sa’ad da ta sauko daga jakinta, sai Kaleb ya ce mata, “Me zan yi miki?”
15 Rekla mu je: »Daj mi blagoslov, kajti dal si mi južno deželo; daj mi tudi vodne izvire.« In Kaléb ji je dal gornje izvire in spodnje izvire.
Sai ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman. Da yake ka ba ni ƙasa a Negeb, to, sai ka ba ni maɓulɓulan ruwa kuma.” Sai Kaleb ya ba ta maɓulɓulan bisa da kuma na ƙasa.
16 Otroci Kenéjca, Mojzesovega tasta, so z Judovimi otroki odšli gor iz mesta palmovih dreves v Judovo divjino, ki leži na jugu Aráda in odšli so ter prebivali med ljudstvom.
Zuriyar surukin Musa, Keniyawa, suka haura daga Birnin dabino tare da mutanen Yahuda don su zauna cikin mutanen Hamadan Yahuda a cikin Negeb kusa da Arad.
17 Juda je odšel s svojim bratom Simeonom in usmrtili so Kánaance, ki naseljujejo Cefát in ga popolnoma uničili. Ime mesta se je imenovalo Horma.
Sa’an nan mutanen Yahuda suka tafi tare da’yan’uwansu mutanen Simeyon suka fāɗa wa Kan’aniyawan da suke zaune cikin Zefat, suka kuwa hallaka birnin gaba ɗaya. Saboda haka aka kira wurin Horma.
18 Juda je zavzel tudi Gazo z njenimi pokrajinami, Aškelón z njegovimi pokrajinami in Ekrón z njegovimi pokrajinami.
Mutanen Yahuda kuma suka ci Gaza, Ashkelon, da Ekron, kowace birni tare da yankinsa.
19 Gospod je bil z Judom in napodil je prebivalce gore, toda ni mogel napoditi prebivalcev doline, ker so imeli železne vozove.
Ubangiji kuwa yana tare da mutane Yahuda. Suka mallaki ƙasar tudu, amma ba su iya suka kori mutanen daga filaye ba, domin suna da keken yaƙin ƙarfe.
20 Hebrón so dali Kalébu, kakor je rekel Mojzes, in od tam je izgnal tri Anákove sinove.
Yadda Musa ya yi alkawari, sai aka ba Kaleb Hebron, wanda ya kori daga cikinta’ya’ya maza uku na Anak.
21 Benjaminovi otroci pa niso napodili Jebusejcev, ki so naseljevali Jeruzalem, temveč Jebusejci prebivajo z Benjaminovimi otroki v Jeruzalemu do današnjega dne.
Ko da yake mutanen Benyamin sun kāsa su kori Yebusiyawa, waɗanda suke zaune a Urushalima; har yă zuwa yau, Yebusiyawa suna zaune a can tare da mutanen Benyamin.
22 Jožefova hiša, tudi oni so se dvignili zoper Betel in Gospod je bil z njimi.
To, gidan Yusuf suka auka wa Betel, Ubangiji kuwa yana tare da su.
23 Jožefova hiša je poslala, da razišče Betel. (Torej ime mesta je bilo prej Luz.)
Sa’ad da suka aike mutane don su leƙi asirin Betel (da dā ake kira Luz),
24 Ogledniki so videli moža priti iz mesta in mu rekli: »Pokaži nam, prosimo te, vhod v mesto, mi pa ti bomo izkazali usmiljenje.«
’yan leƙen asirin suka ga wani ya fito daga birnin sai suka ce masa, “Ka nuna mana yadda za mu shiga birnin, mu kuwa za mu yi maka alheri.”
25 Ko jim je ta pokazal vhod v mesto, potem so mesto udarili z ostrino meča, toda spustili so moža in vso njegovo družino.
Saboda haka ya nuna musu, suka kuwa hallaka birnin, suka bar mutumin da dukan iyalinsa da rai.
26 Mož je odšel v deželo Hetejcev, zgradil mesto in njegovo ime imenoval Luz, kar je njegovo ime do današnjega dne.
Sa’an nan ya tafi ƙasar Hittiyawa, inda ya gina birni ya kuma kira shi Luz, haka ake kira birnin har wa yau.
27 Niti Manáse ni napodil prebivalcev Bet Šeána in njegovih mest, niti Taanáha in njegovih mest, niti prebivalcev Dora in njegovih mest, niti prebivalcev Jibleáma in njegovih mest, niti prebivalcev Megída in njenih mest, temveč so Kánaanci hoteli prebivati v tej deželi.
Amma Manasse ba su kori mutane Bet-Sheyan ko Ta’anak ko Dor ko Ibileyam ko Megiddo tare da ƙauyukansu ba, gama Kan’aniyawa sun dāge su zauna a wannan ƙasa.
28 Pripetilo se je, ko je bil Izrael močan, da so Kánaance podvrgli davku, niso pa jih popolnoma pognali ven.
Sa’ad da Isra’ila ta yi ƙarfi, sai suka tilasta Kan’aniyawa yin aikin gandu amma ba su kore su gaba ɗaya ba.
29 Niti ni Efrájim napodil Kánaancev, ki prebivajo v Gezerju, temveč Kánaanci prebivajo med njimi v Gezerju.
Haka Efraim ma bai kori Kan’aniyawa da suke zaune a Gezer ba, amma Kan’aniyawa suka ci gaba da zama tare da su.
30 Niti ni Zábulon napodil prebivalcev Kitróna niti prebivalcev Nahalóla, temveč so Kánaanci prebivali med njimi in postali so davkoplačevalci.
Haka kuma Zebulun bai kori Kan’aniyawa da suke zaune a Kitron da Nahalol, waɗanda suka rage a cikinsu ba; sai dai sun sa su aikin gandu.
31 Niti ni Aser napodil prebivalcev Aka, niti prebivalcev Sidóna, niti Ahalaba, niti Ahzíba, niti Helbe, niti Aféke, niti Rehóba,
Haka Asher ma bai kori waɗanda suke zama a Akko ko Sidon ko Ahlab ko Akzib ko Helba ko Afik ko kuma Rehob ba,
32 temveč so Aserjevci prebivali med Kánaanci, prebivalci dežele, kajti niso jih pognali ven.
kuma saboda wannan ne mutanen Asher suke zaune cikin mazaunan ƙasar Kan’aniyawa.
33 Niti ni Neftáli napodil prebivalcev Bet Šemeša niti prebivalcev Bet Anáta, temveč je prebival med Kánaanci, prebivalci dežele. Kljub temu so jim prebivalci Bet Šemeša in Bet Anáta postali davkoplačevalci.
Haka kuma Naftali bai kori waɗanda suke zaune a Bet-Shemesh ko Bet-Anat; amma mutanen Naftali su ma suna zama a ciki Kan’aniyawa mazaunan ƙasar, waɗanda suke zaune a Bet-Shemesh da Bet-Anat kuwa suka zama masu yi musu aikin gandu.
34 Amoréjci pa so Danove otroke potisnili na goro, kajti niso jim hoteli pustiti, da pridejo dol k dolini,
Amoriyawa suka matsa wa mutanen Dan a ƙasar tudu, ba su yarda musu su gangaro zuwa filaye ba.
35 temveč so Amoréjci hoteli prebivati na gori Heres v Ajalónu in v Šaalbímu. Vendar je roka Jožefove hiše prevladala, tako da so postali davkoplačevalci.
Su Amoriyawa kuma suka dāge su zauna a Dutsen-Heres, Aiyalon, da Sha’albim. Amma yayinda mutanen Yusuf suka ƙara ƙarfi, sai suka su yin musu aikin gandu.
36 Pokrajina Amoréjcev je bila od vzpona k Akrabímu, od skale in navzgor.
Iyakar Amoriyawa kuwa daga Mashigin Kunama zuwa Sela da kuma zuwa gaba.