< Jozue 4 >
1 Pripetilo se je, ko je vse ljudstvo dokončalo prehod čez Jordan, da je Gospod spregovoril Józuetu, rekoč:
Da al’umma gaba ɗaya suka ƙetare Urdun, Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
2 »Vzemi dvanajst mož izmed ljudstva, iz vsakega rodu moža
“Ka zaɓi mutum goma sha biyu daga cikin mutane, ɗaya daga kowace kabila,
3 in jim zapovej, rekoč: ›Iz srede Jordana, iz kraja, kjer so trdno stala stopala duhovnikov, vzemite dvanajst kamnov in odnesli jih boste s seboj prek [Jordana] in jih pustili na kraju za nastanitev, kjer boste to noč prenočili.‹«
ka ce musu kowa yă ɗauki dutse ɗaya daga tsakiyar Urdun daidai inda firistoci suka tsaya, ku kai su, ku ajiye a inda za ku sauka yau.”
4 Potem je Józue poklical dvanajst mož, ki jih je postavil izmed Izraelovih otrok, iz vsakega rodu moža
Sai Yoshuwa ya kira mutum goma sha biyu da ya zaɓa daga cikin Isra’ilawa, ɗaya daga kowace kabila
5 in Józue jim je rekel: »Pojdite čez pred skrinjo Gospoda, svojega Boga, v sredo Jordana in vsak izmed vas naj na svojo ramo vzame kamen, glede na število rodov Izraelovih otrok,
ya ce musu, “Ku je tsakiyar Urdun inda akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku yake. Kowannenku yă ɗauki dutse ɗaya a kafaɗarsa, bisa ga yawan kabilan Isra’ila,
6 da bo to lahko znamenje med vami, da ko vaši otroci vprašajo svoje starše, v času, ki pride, rekoč: ›Kaj mislite s temi kamni?‹
yă zama muku alama. Nan gaba in yaranku suka tambaye ku suka ce, ‘Mece ce ma’anar kasancewar duwatsun nan a nan?’
7 Potem jim boste odgovorili: ›Da so bile vode Jordana odrezane pred skrinjo Gospodove zaveze. Ko je ta šla čez Jordan, so bile jordanske vode odsekane in ti kamni bodo Izraelovim otrokom v spomin na veke.‹«
Sai ku ce musu, ruwan Urdun ya yanke a gaban akwatin alkawari na Ubangiji, a lokacin da akwatin alkawarin ya ƙetare Urdun. Waɗannan duwatsu za su zama abin tuni ga Isra’ilawa har abada.”
8 Izraelovi otroci so storili, kakor je Józue zapovedal in iz srede Jordana vzeli dvanajst kamnov, kakor je Gospod govoril Józuetu, glede na število rodov Izraelovih otrok in jih s seboj odnesli preko [Jordana] na kraj, kjer so prenočili in tam so jih odložili.
Isra’ilawa kuwa suka yi yadda Yoshuwa ya umarce su. Suka ɗauki duwatsu guda goma sha biyu bisa ga yawan kabilan Isra’ila, yadda Ubangiji ya gaya wa Yoshuwa; suka tafi da su masauƙinsu, a can suka ajiye su.
9 Józue je dvanajst kamnov postavil v sredo Jordana, na kraj, kjer so stala stopala duhovnikov, ki so nosili skrinjo zaveze in tam so do današnjega dne.
Yoshuwa ya ɗora duwatsu goma sha biyun a tsakiyar Urdun daidai inda firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya. Suna nan a can har wa yau.
10 Kajti duhovniki, ki so nosili skrinjo, so stali v sredi Jordana, dokler ni bila končana vsaka stvar, ki jo je Gospod zapovedal Józuetu, da spregovori ljudstvu, glede na vse, kar je Mojzes zapovedal Józuetu in ljudstvo je pohitelo in šlo čez.
Firistocin da suke ɗauke da akwatin alkawari suka tsaya a tsakiyar Urdun, har aka gama dukan abin da Ubangiji ya umarci Yoshuwa yă gaya wa mutane, kamar yadda Musa ya ce Yoshuwa yă yi. Mutanen suka wuce da sauri.
11 Pripetilo se je, ko je vse ljudstvo dokončalo prehod čez [Jordan], da je šla čez skrinja in duhovniki v prisotnosti ljudstva.
Sai da dukan mutanen suka wuce sa’an nan akwatin alkawari da firistoci suka sha gaba.
12 Rubenovi otroci, Gadovi otroci in polovica Manásejevega rodu so oboroženi šli čez pred Izraelovimi otroki, kakor jim je govoril Mojzes.
Mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse suka ƙetare da shirin yaƙi, suka wuce gaban Isra’ila kamar yadda Musa ya ce su yi.
13 Okoli štirideset tisoč pripravljenih za vojno je šlo čez pred Gospodom v bitko k ravninam Jerihe.
Wajen mutum dubu arba’in shirye domin yaƙi, suka wuce a gaban Ubangiji zuwa filayen Yeriko.
14 Na ta dan je Gospod poveličal Józueta v očeh vsega Izraela in oni so se ga bali, kakor so se bali Mojzesa, vse dni njegovega življenja.
A ranan nan Ubangiji ya ɗaukaka Yoshuwa a gaban Isra’ilawa; suka kuma ba shi girma dukan kwanakin ransa, kamar yadda suka girmama Musa.
15 Gospod je spregovoril Józuetu, rekoč:
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
16 »Zapovej duhovnikom, ki nosijo skrinjo pričevanja, da pridejo gor, ven iz Jordana.«
“Ka umarci firistocin da suke ɗauke da akwatin Shaida su fito daga cikin Urdun.”
17 Józue je torej zapovedal duhovnikom, rekoč: »Pridite gor iz Jordana.«
Sai Yoshuwa ya umarci firistoci ya ce, “Ku fito daga cikin Urdun.”
18 Pripetilo se je, ko so duhovniki, ki so nosili skrinjo Gospodove zaveze, prišli gor iz srede Jordana in so bili podplati duhovniških stopal dvignjeni na suho zemljo, da so se vode Jordana vrnile na svoj kraj in stekle čez vse svoje bregove, kakor so počele poprej.
Firistocin kuwa suka fito daga kogin ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji. Nan da nan da ƙafafunsu suka taɓa busasshiyar ƙasa, sai ruwan Urdun ya gangaro ya cika kogin kamar yadda yake a dā.
19 In ljudstvo je prišlo gor iz Jordana na deseti dan prvega meseca ter se utaborilo v Gilgálu, na vzhodni meji Jerihe.
A rana ta goma ga wata na farko, mutane suka haura daga Urdun suka sauka a Gilgal a gabashin iyakar Yeriko.
20 Tistih dvanajst kamnov, ki so jih vzeli iz Jordana, je Józue postavil v Gilgálu.
Sai Yoshuwa ya kafa duwatsu goma sha biyun nan da suka ɗauko daga Urdun.
21 Izraelovim otrokom je spregovoril, rekoč: »Ko bodo vaši otroci vprašali svoje očete, v času, ki pride, rekoč: ›Kaj pomenijo ti kamni?‹
Ya ce wa Isra’ilawa, “Nan gaba in yaranku suka tambayi iyayensu suka ce, ‘Mece ce ma’anar waɗannan duwatsun?’
22 Potem boste svojim otrokom dali vedeti, rekoč: ›Izrael je po suhih tleh prešel preko tega Jordana.
Ku ce musu, ‘Isra’ilawa sun ƙetare kogin Urdun a kan busasshiyar ƙasa.’
23 Kajti Gospod, vaš Bog, je izpred vas posušil vode Jordana, dokler niste prešli čez, kakor je Gospod, vaš Bog, storil Rdečemu morju, ki ga je posušil pred nami, dokler nismo prešli čez,
Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruwan Urdun ya yanke a gabanku, har sai da kuka gama wucewa, kamar yadda ya yi a Jan Teku, a lokacin da ya busar da shi a gabanmu har sai da muka gama wucewa.
24 da bi vsa ljudstva zemlje lahko poznala Gospodovo roko, da je ta mogočna, da se boste lahko na veke bali Gospoda, svojega Boga.‹«
Ya yi wannan ne domin dukan mutanen duniya su san cewa Ubangiji mai iko ne, domin kuma ku zama masu tsoron Ubangiji Allahnku.”