< Job 4 >

1 Potem je Elifáz Temánec odgovoril in rekel:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 » Če se poskušamo posvetovati s teboj, ali boš užaloščen? Toda kdo se lahko vzdrži pred govorjenjem?
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Glej, mnoge si poučeval in okrepil si šibke roke.
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 Tvoje besede so podpirale tistega, ki je padal in krepil si slabotna kolena.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 Toda sedaj je to prišlo nadte in ti slabiš; dotika se te in si zaskrbljen.
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Mar ni to tvoj strah, tvoje zaupanje, tvoje upanje in poštenost tvojih poti?
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 Spomni se, prosim te, kdo se je kdajkoli pogubil, pa je bil nedolžen? Ali kje so bili pravični odsekani?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Celo kakor sem jaz videl, tisti, ki orjejo krivičnost in sejejo zlobnost, isto [tudi] požanjejo.
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 Z Božjim udarcem umrejo in z dihom njegovih nosnic so použiti.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Rjovenje leva, glas krutega leva in zobje mladih levov so zlomljeni.
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Star lev gine zaradi pomanjkanja plena, mladiči arogantnega leva pa so razkropljeni naokoli.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Torej stvar je bila na skrivnem privedena k meni in moje uho je nekaj tega sprejelo.
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 V mislih od nočnih videnj, ko na človeka pade globoko spanje,
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 je strah prišel nadme in trepetanje, kar je vsem mojim kostem povzročilo, da so se tresle.
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 Potem je duh zdrsnil mimo mojega obraza, dlake mojega mesa so se naježile.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Ta je mirno stal, toda nisem mogel razločiti njegove oblike. Podoba je bila pred mojimi očmi, tam je bila tišina in zaslišal sem glas, rekoč:
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 ›Ali bo smrten človek pravičnejši kakor Bog? Ali bo človek čistejši kakor njegov stvarnik?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 Glej, nobenega zaupanja ne polaga v svoje služabnike in njegovi angeli so zadolženi z neumnostjo.
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 Kako veliko manj v tiste, ki prebivajo v ilnatih hišah, katerih temelj je prah, ki so zdrobljene pred moljem?
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 Uničeni so od jutra do večera, pogubljajo se na veke, ne da bi se kdorkoli oziral na to.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Mar ni njihova odličnost, ki je v njih, odšla proč? Umirajo, celo brez modrosti.‹«
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’

< Job 4 >