< Hebrejcem 2 >

1 Zatorej smo dolžni dati iskrenejšo pozornost besedam, ki smo jih slišali, da jim ne bi kadarkoli pustili izmuzniti se.
Dole mu ƙara mai da hankali sosai ga abubuwan da muka ji, don kada mu kauce.
2 Kajti če je bila beseda, govorjena po angelih, neomajna in je vsak prestopek ter neposlušnost prejel pravično povračilo nagrade;
Gama in saƙon da aka faɗi ta bakin mala’iku ya zama tabbatacce, kuma kowane ƙeta umarni da rashin biyayya suka karɓi sakamakonsu da ya dace,
3 kako bomo ušli mi, če zanemarimo tako veliko rešitev duš, o kateri je najprej začel govoriti Gospod in nam je bila potrjena po tistih, ki smo ga slišali;
yaya za mu tsira in muka ƙyale irin wannan babban ceto? Wannan ceto, wanda Ubangiji ne ya fara sanar, aka kuma tabbatar mana ta bakin waɗanda suka ji shi.
4 [ko] njim Bog prav tako prinaša pričevanje, tako z znamenji kakor s čudeži in z različnimi čudežnimi močmi ter darovi Svetega Duha, glede na svojo lastno voljo?
Allah shi ma ya shaida ta wurin alamu, abubuwan banmamaki da mu’ujizai iri-iri, da kuma baye-bayen Ruhu Mai Tsarki da aka rarraba bisa ga nufinsa.
5 Kajti angelom ni položil v podreditev sveta, ki pride, o katerem govorimo.
Ba ga mala’iku ba ne ya sa su yi mulkin duniya mai zuwa, wanda muke magana a kai ba.
6 Temveč je nekdo na nekem kraju pričeval, rekoč: »Kaj je človek, da misliš nanj? Ali človeški sin, da ga obiskuješ?
Amma akwai wani wurin da wani ya shaida cewa, “Mene ne mutum, da kake tuna da shi, ɗan mutum da kake kula da shi?
7 Naredil si ga malo nižjega od angelov; kronaš ga s slavo in častjo in postavljaš ga nad dela svojih rok.
Ka sa shi ƙasa kaɗan da darajar mala’iku; ka naɗa shi da ɗaukaka da girma,
8 Vse stvari si podvrgel pod njegova stopala.« Kajti ker je vse podvrgel pod njega, ni pustil ničesar, kar ni položeno pod njega. Vendar sedaj še ne vidimo vseh stvari položenih pod njega.
ka kuma sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa.” Ta wurin sa kome a ƙarƙashinsa, Allah bai bar wani abu da bai sa a ƙarƙashinsa ba. Duk da haka a yanzu ba mu ga kowane abu a ƙarƙashinsa ba.
9 Toda vidimo Jezusa, ki je bil postavljen malo nižje od angelov, zaradi smrtnega trpljenja, kronanega s slavo in častjo; da bi po Božji milosti okusil smrt za vsakega človeka.
Sai dai muna ganin Yesu, wanda aka mai da shi ƙasa kaɗan da darajar mala’iku, yanzu kuwa an naɗa shi da ɗaukaka da girma domin yă sha wahalar mutuwa, domin ta wurin alherin Allah yă ɗanɗana mutuwa saboda kowa.
10 Kajti spodobilo se je njemu, za katerega so vse stvari in po katerem so vse stvari v prinašanju mnogih sinov v slavo, da naredi poveljnika njihove rešitve duš popolnega skozi trpljenja.
Ta wurin kawo’ya’ya masu yawa zuwa ga ɗaukaka, ya dace cewa Allah, wanda dominsa da kuma ta wurinsa ne kome yake kasancewa, ya sa tushen cetonsu yă zama cikakke ta wurin shan wahala.
11 Kajti vsi so iz enega, tako kdor posvečuje kakor tisti, ki so posvečeni. Zaradi tega razloga ni osramočen, da jih kliče brate,
Da shi wanda yake tsarkake mutane da kuma su waɗanda ake tsarkakewa duk’yan iyali ɗaya ne. Saboda haka Yesu ba ya kunyan kiransu’yan’uwansa.
12 rekoč: »Oznanjal bom tvoje ime svojim bratom, na sredi cerkve ti bom prepeval hvalo.«
Ya ce, “Zan sanar da sunanka ga’yan’uwana; a gaban jama’a zan rera yabonka.”
13 In ponovno: »Svoje trdno upanje bom položil vanj.« In ponovno: »Glej, jaz in otroci, ki mi jih je dal Bog.«
Har wa yau ya ce, “Zan dogara gare shi.” Ya kuma ce, “Ga ni, da’ya’yan da Allah ya ba ni.”
14 Ker ste potem kot otroci soudeleženci mesa in krvi, je tudi sam prav tako vzel del od istega, da bi skozi smrt lahko uničil tistega, ki je imel smrtno oblast, to je hudiča
Da yake’ya’yan suna da nama da jini, shi ma sai ya ɗauki kamanninsu na mutum domin ta wurin mutuwarsa yă hallaka wanda yake riƙe da ikon mutuwa, wato, Iblis
15 in osvobodil tiste, ki so bili zaradi strahu pred smrtjo vse svoje življenje podrejeni sužnosti.
ya kuma’yantar da waɗanda dukan rayuwarsu tsoron mutuwa ya riƙe su cikin bauta.
16 Kajti resnično nase ni prevzel narave angelov, temveč je nase prevzel Abrahamovo seme.
Gama tabbatacce ba mala’iku ne ya taimaka ba, sai dai zuriyar Ibrahim.
17 Zatorej se je zanj v vseh stvareh spodobilo, da je bil narejen podoben svojim bratom, da bi bil lahko usmiljen in zvest véliki duhovnik v stvareh, ki se nanašajo na Boga, da opravi pobotanje za grehe ljudi.
Saboda wannan dole a mai da shi kamar’yan’uwansa ta kowace hanya, domin yă zama babban firist mai aminci da mai jinƙai cikin hidima ga Allah, yă kuma miƙa hadayar sulhu saboda zunuban mutane.
18 Kajti ker je on sam trpel in bil skušan, je zmožen okrepiti te, ki so skušani.
Domin shi kansa ya sha wahala sa’ad da aka gwada shi, yana iya taimakon waɗanda ake yi wa gwaji.

< Hebrejcem 2 >