< Habakuk 1 >
1 Breme, ki ga je videl prerok Habakúk.
Saƙon da annabi Habakkuk ya karɓa.
2 Oh Gospod, doklej bom klical in ne boš slišal! Celó klical k tebi o nasilju in ne boš rešil!
Har yaushe, ya Ubangiji, zan yi kukan neman taimako, amma ka ƙi ji? Ina kuka a gare ka saboda zalunci amma ba ka ce ufam ba.
3 Zakaj mi kažeš krivičnost in mi povzročaš, da gledam gorje? Kajti plenjenje in nasilje sta pred menoj in tam so takšni, ki vzdigujejo spor in prepir.
Me ya sa ka bari ina ta kallon rashin gaskiya? Me ya sa kake barin abin da ba daidai ba? Hallaka da tashin hankali suna a gabana; ga rashin jituwa da faɗa ko’ina.
4 Zatorej je postava ohlapna in sodba nikoli ne gre naprej, kajti zlobni obdaja pravičnega, zato izhaja napačna sodba.
Saboda haka ba a bin doka, shari’a kuma ba ta aiki. Mugaye sun kewaye masu adalci don a hana gaskiya tă yi aiki.
5 Poglejte med pogane in preudarite in se silno čudite, kajti jaz bom naredil delo, delo v vaših dneh, ki ga ne boste verjeli, čeprav bi vam bilo povedano.
“Ka dubi al’ummai, ka gani, ka sha mamaki. Ga shi zan yi wani abu a kwanakinka, wanda ko ma an faɗa maka ba za ka gaskata ba.
6 Kajti glejte, vzdignil bom Kaldejce, ki so zagrenjen in nagel narod, ki bo korakal skozi širino dežele, da vzame v last prebivališča, ki niso njihova.
Zan tā da Babiloniyawa, waɗannan marasa hankali da kuma marasa tausayi; masu gajeren haƙuri, waɗanda suke ratsa ko’ina a duniya don su ƙwace wuraren zaman da ba nasu ba.
7 Strašni so in grozni. Njihova sodba in njihovo dostojanstvo bo izšlo iz njih samih.
Suna da bantsoro da firgitarwa; dokoki da ƙa’idodinsu ne kawai suka sani.
8 Tudi njihovi konji so hitrejši kakor leopardi in bolj kruti kakor večerni volkovi. Njihovi konjeniki se bodo razprostrli in njihovi konjeniki bodo prišli od daleč. Leteli bodo kakor orel, ki hiti, da žre.
Dawakansu sun fi damisoshi sauri, sun fi kyarketan yamma zafin rai. Mahayansu suna zuwa a guje; mahayansu daga nesa suka fito. Suna firiya kamar ungulu mai sauka da gaggawa don yă ci mushe;
9 Vsi bodo prišli zaradi nasilja. Njihovi obrazi bodo izpiti kakor vzhodnik in ujetništva bodo zbrali kakor peska.
duk sukan zo da nufin tā-da-na-zaune-tsaye. Ana jin tsoronsu tun ma kafin su iso suna tattara bayi kamar yashi.
10 Norčevali se bodo iz kraljev in princi jim bodo prezir. Zasmehovali bodo vsako oporišče, kajti nagrmadili bodo prah in ga zavzeli.
Sukan yi wa sarakuna ba’a su kuma rena masu mulki. Sukan yi wa dukan birane masu mafaka dariya; sukan tara ƙasa su hau, su cinye abokan gābansu da yaƙi.
11 Potem se bo njegov um spremenil, šel bo mimo in se pohujšal, prištevajoč to svojo moč svojemu bogu.
Sa’an nan su wuce da sauri kamar iska, mutane ne masu laifi, waɗanda ƙarfinsu shi ne allahnsu.”
12 Mar nisi ti od večnosti, oh Gospod, moj Bog, moj Sveti? Ne bomo umrli. Oh Gospod, za sodbo si jih odredil. Oh mogočni Bog, utrdil si jih za grajanje.
Ya Ubangiji, ba tun fil azal kake ba? Ya Allahna, Mai Tsarkina, ba za mu mutu ba. Ya Ubangiji ka sanya su su tabbatar da hukunci; Ya Dutse, ka naɗa su don su yi hukunci.
13 Tvoje oči so preveč čiste, da bi gledal zlo in ne moreš gledati na krivičnost. Zakaj torej gledaš na tiste, ki postopajo zahrbtno in zadržuješ svoj jezik, ko zlobni požira človeka, ki je pravičnejši kakor on?
Idanunka masu tsarki ne da suka fi gaban duban mugunta; ba ka amince da abin da ke ba daidai ba. To, don me ka ƙyale munafukai suna cin karensu ba babbaka? Me ya sa kake shiru sa’ad da mugaye suke haɗiye adalai da suka fi su adalci?
14 In ljudi delaš kakor ribe morja, kakor plazeče stvari, ki nimajo nobenega vladarja nad seboj?
Ka mai da maza kamar kifin teku, kamar halittun tekun da ba su da shugaba.
15 Vse izmed njih privlečejo s trnkom, lovijo jih v svojo mrežo in jih zbirajo v svojo vlako; zato se veselijo in so veseli.
Mugu abokin gāba yakan kama su duka da ƙugiya, yă jawo su waje da abin kamun kifinsa, yă tattara su cikin ragarsa, ta haka yakan yi murna da farin ciki.
16 Zato darujejo svoji mreži in svoji vrši zažigajo kadilo, ker po njima je njihov delež obilen in njihova hrana obilna.
Saboda haka yakan yi hadaya wa abin kamun kifinsa yă kuma ƙona turare wa ragarsa, domin ta wurin abin kamun kifinsa ne yake yin rayuwar jin daɗi yă kuma zaɓi irin abincin da yake so.
17 Ali bodo zato praznili svojo mrežo in ne bodo nenehno prizanašali pobijanju narodov?
Zai ci gaba da juye abin kamun kifinsu ke nan, suna hallaka al’ummai ba tausayi?