< Daniel 6 >
1 Dareju je ugajalo, da postavi nad kraljestvo sto dvajset princev, ki naj bi bili nad celotnim kraljestvom,
Ya gamshi Dariyus ya naɗa muƙaddasai 120 su yi shugabanci a duk fāɗin masarautar,
2 in nad temi tri predstojnike, od katerih je bil Daniel prvi, da bi jim princi lahko dajali obračun in kralj ne bi trpel nobene škode.
ya naɗa mutum uku a bisa waɗannan muƙaddasan, Daniyel yana ɗaya daga cikin mutum ukun nan. Sai aka sa muƙaddasan nan a ƙarƙashin waɗannan uku ɗin domin kada sarki ya yi hasarar kome.
3 Potem je bil ta Daniel povišan nad predstojnike in prince, ker je bil v njem odličen duh, in kralj ga je mislil postaviti nad celotno območje.
To, Daniyel dai ya yi ficce a cikin shugabannin nan uku har da muƙaddasan ma, saboda waɗansu halaye nagari da yake da su, wanda ya sa sarki ya yi shiri ya ɗora shi a kan dukan mulkinsa.
4 Potem so predstojniki in princi iskali, da najdejo povod zoper Daniela glede kraljestva, toda niso mogli najti nobenega povoda niti krivde, ker je bil zvest niti ni bilo na njem najti nobene napake ali krivde.
A kan haka, shugabannin nan uku da muƙaddasan nan suka yi ƙoƙari su sami wani laifi a kan Daniyel a yadda yake tafiyar da aikin shugabancinsa, amma ba su samu ba. Ba su same shi da wani laifin cin hanci ba, domin shi amintacce ne kuma babu wani aibi a kansa ko rashin kula.
5 Potem so ti možje rekli: »Nobenega razloga ne bomo našli zoper tega Daniela, razen če zoper njega najdemo to, kar se tiče postave njegovega Boga.«
A ƙarshe waɗannan mutane suka ce; “Ba za mu taɓa samun wani laifin da za mu kama Daniyel da shi ba, sai dai ko abin ya shafi dokar Allahnsa.”
6 Potem so se ti predstojniki in princi zbrali skupaj h kralju in mu rekli takole: »Kralj Darej, živi na veke.
Saboda haka shugabannin nan suka haɗu da muƙaddasan nan suka tafi wurin sarki a ƙungiyance suka ce, “Ya Sarki Dariyus, ranka yă daɗe!
7 Vsi predstojniki kraljestva, voditelji in princi, svetovalci in poveljniki, smo se skupaj posvetovali, da bi osnovali kraljevo pravilo in da bi naredili trden odlok, da kdorkoli bi prosil prošnjo od kateregakoli Boga ali človeka v tridesetih dneh, razen od tebe, oh kralj, bo vržen v levji brlog.
Shugabannin masarauta, da masu mulki, da muƙaddasai, da mashawarta da gwamnoni duk sun amince cewa sarki yă kafa doka yă kuma yi umarni cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda ya yi addu’a ga wani allah ko mutum, in ba a gare ka ba, ya sarki, jefa shi cikin kogon zakoki.
8 Torej, oh kralj, uveljavi odlok in podpiši pisanje, da to ne more biti spremenjeno, glede na postavo Medijcev in Perzijcev, ki se ne predrugači.«
Yanzu, ya sarki, sai ka yi umarni ka kuma yi shi a rubuce saboda kada a canja shi, bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
9 Zatorej je kralj Darej podpisal pisanje in odlok.
Sai Sarki Dariyus ya ba da umarnin a rubuce.
10 Torej ko je Daniel izvedel, da je bilo pisanje podpisano, je odšel v svojo hišo. Pri svojih oknih v svoji sobi, odprtih proti Jeruzalemu, je trikrat na dan pokleknil na svoja kolena in molil ter se zahvaljeval pred svojim Bogom, kot je to delal poprej.
To, da Daniyel ya ji labarin cewa an fitar da doka, sai ya tafi gidansa a ɗakinsa na sama inda tagogin ɗakin suke duban wajen Urushalima. Sau uku yakan durƙusa yă yi addu’a yana yin godiya ga Allahnsa, kamar yadda ya saba yi.
11 Potem so se ti možje zbrali in našli Daniela, kako moli in dela ponižne prošnje pred svojim Bogom.
Sai waɗannan mutane suka tafi a ƙungiyance suka kuma iske Daniyel yana addu’a yana roƙon Allah yă taimake shi.
12 Potem so prišli blizu in pred kraljem spregovorili glede kraljevega odloka: »Mar nisi podpisal odloka, da katerikoli človek, ki bo prosil prošnjo od kateregakoli Boga ali človeka, znotraj tridesetih dni, razen od tebe, oh kralj, bo vržen v levji brlog?« Kralj je odgovoril in rekel: »Stvar je resnična glede na postavo Medijcev in Perzijcev, ki se ne predrugači.«
Sai suka tafi wurin sarki suka yi masa magana game da dokar mulkinsa, suka ce, “Ashe, ba ka yi doka cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda aka tarar yana addu’a ga wani allah ko mutum in ba kai ba, ya sarki, za ka jefa shi a cikin ramin zakoki ba?” Sarki ya amsa ya ce, “Dokar tana nan daram bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
13 Potem so odgovorili in pred kraljem rekli: »Tisti Daniel, ki je od otrok Judovega ujetništva, te ne upošteva, oh kralj niti odloka, ki si ga podpisal, temveč trikrat na dan opravlja svojo prošnjo.«
Sai suka ce wa sarki, “Daniyel ɗin nan, wanda yake ɗaya daga cikin waɗanda aka kwaso daga Yahuda, bai kula da kai ba, ya sarki, balle fa dokar da ka yi. Har yanzu yana addu’a sau uku a rana.”
14 Potem je bil kralj, ko je slišal te besede, sam pri sebi boleče nejevoljen in je svoje srce naravnal na Daniela, da ga osvobodi, in do sončnega zahoda se je trudil, da ga osvobodi.
Da sarki ya ji haka, sai ya damu sosai, ya ƙudura yă ceci Daniyel, ya yi ta fama har fāɗuwar rana yadda zai yi yă kuɓutar da shi.
15 Potem so se tisti možje zbrali h kralju in kralju rekli: »Vedi, oh kralj, da je postava Medijcev in Perzijcev: ›Da noben odlok niti nobeno pravilo, ki ga je osnoval kralj, ne more biti spremenjeno.‹«
Sai mutanen nan suka je wurin sarki a ƙungiyance suka ce masa, “Ka tuna, ya sarki; cewa bisa ga dokar Medes da Farisa, babu umarni ko dokar da sarki ya yi da za a iya sokewa.”
16 Potem je kralj ukazal in privedli so Daniela ter ga vrgli v levji brlog. Kralj je torej spregovoril in Danielu rekel: »Tvoj Bog, ki mu nenehno služiš, on te bo osvobodil.«
Saboda haka sai sarki ya ba da umarni suka kuma kawo Daniyel suka jefa shi cikin ramin zakoki. Sarki ya ce wa Daniyel, “Bari Allahn nan wanda kake bauta masa kullum, yă cece ka!”
17 Prinesen je bil kamen in položen na odprtino brloga in kralj ga je zapečatil s svojim lastnim pečatom in s pečati svojih gospodov, da se namen glede Daniela ne bi mogel spremeniti.
Aka kawo dutsen aka rufe bakin ramin, sa’an nan sarki ya hatimce shi da zobensa da kuma zoban manyan mutanensa, don kada wani yă canja yanayin Daniyel.
18 Potem je kralj odšel v svojo palačo in noč prebil v postu niti predenj niso bili prineseni glasbeni instrumenti in njegovo spanje je odšlo od njega.
Sa’an nan sarki ya koma fadarsa ya kwana bai ci ba, kuma babu wata liyafar da aka kawo masa. Ya kuma kāsa barci.
19 Potem je kralj zelo zgodaj zjutraj vstal in v naglici odšel k levjemu brlogu.
Gari yana wayewa, sai sarki ya tashi ya hanzarta zuwa ramin zakoki.
20 Ko je prišel k brlogu, je z žalostnim glasom zaklical k Danielu, in kralj je spregovoril ter Danielu rekel: »Oh Daniel, služabnik živega Boga, ali te je tvoj Bog, ki mu nenehno služiš, mogel osvoboditi pred levi?«
Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, “Daniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?”
21 Potem je Daniel rekel kralju: »Oh kralj, živi na veke.
Sai Daniyel ya amsa ya ce, “Ran sarki, yă daɗe!
22 Moj Bog je poslal svojega angela in zaprl levom usta, da me niso poškodovali, ker je bila v meni najdena nedolžnost pred njim in tudi pred teboj, oh kralj, nisem storil nobene škode.«
Allahna ya aiko da mala’ikansa, ya kuwa rufe bakunan zakoki. Ba su yi mini rauni ba, gama an same ni marar laifi ne a gabansa. Ban kuwa taɓa yin wani abu marar kyau a gabanka ba, ya sarki.”
23 Potem je bil kralj zaradi njega silno vesel in zapovedal, da naj Daniela izvlečejo iz brloga. Tako je bil Daniel vzet gor iz brloga in nobena vrsta poškodbe ni bila najdena na njem, ker je veroval v svojega Boga.
Sai sarki ya cika da murna ƙwarai, ya kuma yi umarni a ciro Daniyel daga ramin zakoki. Kuma da aka fito da Daniyel daga ramin, ba a sami wani rauni a jikinsa ba, domin ya dogara ga Allahnsa.
24 In kralj je zapovedal in privedli so tiste može, ki so Daniela obtožili in jih vrgli v levji brlog, njih, njihove otroke in njihove žene. Levi so imeli oblast nad njimi in vse njihove kosti so zlomili na koščke, še preden so prileteli na dno brloga.
Sai sarki ya umarta, a kawo mutanen nan da suka yi wa Daniyel maƙarƙashiya, a tura su, da’ya’yansu, da matansu cikin ramin zakoki. Kafin ma su kai ƙurewar ramin, sai zakoki suka hallaka su suka yayyage su, suka yi kaca-kaca da su.
25 Potem je kralj Darej napisal vsemu ljudstvu, narodom in jezikom, ki prebivajo na vsej zemlji: »Mir naj se vam pomnoži.
Sa’an nan Sarki Dariyus ya rubuta wa dukan mutane, da al’ummai da kuma mutanen dukan harsunan a duk fāɗin ƙasar. “Bari yă yi nasara sosai!
26 Naredim odlok: ›Da v vsakem gospostvu mojega kraljestva ljudje trepetajo in se bojijo pred Danielovim Bogom, kajti on je živi Bog in neomajen na veke in njegovo kraljestvo tisto, ki ne bo uničeno in njegovo gospostvo bo celo do konca.
“Na fitar da doka cewa a cikin dukan iyakar ƙasar mulkina, dole mutane su ji tsoro su kuma girmama Allah na Daniyel.
27 On osvobaja in rešuje, dela [preroška] znamenja in čudeže v nebesih in na zemlji, ki je Daniela osvobodil pred oblastjo levov.‹«
Yakan kuɓutar ya kuma ceci;
28 Tako je ta Daniel uspeval v Darejevem kraljevanju in v kraljevanju Perzijca Kira.
Daniyel kuwa ya bunkasa a lokacin mulkin Dariyus da kuma mulkin Sairus na Farisa.