< Apostolska dela 22 >
1 »Možje, bratje in očetje, poslušajte moj zagovor, ki vam ga sedaj delam.«
“Yanuwa da Ubanni, ku saurari kariya ta zuwa gare ku yanzu.”
2 (In ko so slišali, da jim je spregovoril v hebrejskem jeziku, so ohranili še večjo tišino, in on reče):
Da taron sun ji Bulus na magana a harshen Ibraniyawa sai sun yi tsit. Ya ce,
3 »Jaz sem resnično človek, ki sem Jud, rojen v Tarzu, mestu v Kilikiji, vendar vzgojen v tem mestu pri Gamálielovih stopalih in poučevan glede na popolne običaje postave očetov in bil sem goreč za Boga, kakor ste danes vi vsi.
Ni Bayahude ne daga garin Tarwasa na Kilikiya, amma a karkashin Gamaliyal aka ilimantar da ni. An horar da ni sosai bisa ga bin hanyar dokokin kakkaninmu. Ina da himma ga bin Allah kamar yadda ku ma kuna da ita.
4 In to pot sem preganjal do smrti ter zvezoval in izročal v ječe tako moške kakor ženske.
Na tsananta wa wannan Hanyan har ga mutuwa; na daure maza da mata sa'annan na jefa su cikin gidan yari.
5 Kakor tudi véliki duhovnik pričuje o meni in vse visoke starešine, od katerih sem prav tako prejel pisma za brate in odšel v Damask, da privedem te, ki so bili tam, zvezane v Jeruzalem, da bi bili kaznovani.
Hakannan ma babban firist da dukan dattawa za su ba da shaida cewa na karbi izini daga wurinsu domin 'yan'uwa da ke a Dimashku, saboda in tafi can. Haki na shine in daure mabiyan Hanyan nan, in kawo su Urushalima domin a hukunta su.
6 In pripetilo se je, da ko sem bil na potovanju in sem okoli poldneva prišel blizu Damaska, je nenadoma okoli mene z neba zasijala močna svetloba.
Sa'anda ina cikin tafiya, ina kuma kusa da Dimashku, da tsakar rana sai farat daya ga babban haske daga sama ya haskaka kewaye dani.
7 In padel sem na tla ter zaslišal glas, ki mi je rekel: ›Savel, Savel, zakaj me preganjaš?‹
Na fadi kasa sa'anan na ji murya na ce da ni, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani?'
8 In odgovoril sem: ›Kdo si ti, Gospod?‹ On pa mi je rekel: ›Jaz sem Jezus Nazarečan, ki ga ti preganjaš.‹
Na amsa, 'Wanene kai, Ubangiji?' Ya ce mani, 'Nine Yesu Banazarat wanda kake tsananta wa.'
9 In tisti, ki so bili z menoj, so zares videli svetlobo in so bili prestrašeni, toda niso slišali glasu tistega, ki mi je govoril.
Wadanda ke tare da ni sun ga hasken, amma ba su gane muryar wanda ya yi magana da ni ba.
10 In rekel sem: ›Kaj naj storim, Gospod.‹ In Gospod mi je rekel: ›Vstani in pojdi v Damask in tam ti bo povedano o vseh stvareh, ki so ti določene, da jih storiš.‹
Na ce, 'Me zan yi ya Ubangiji?” Ubangiji ya ce mani, 'Tashi ka tafi cikin Dimashku, a can za a fada maka abinda wajibi ne ka yi.
11 In ko zaradi slave te svetlobe nisem mogel videti, sem voden za roko teh, ki so bili z menoj, prišel v Damask.
Ban iya ganin wuri ba domin walkiyar hasken, sai na tafi cikin Dimashku ta wurin jagorancin wadanda ke tare da ni.
12 In nek Hananija, glede na postavo predan mož, na dobrem glasu od vseh Judov, ki so prebivali tam,
A can na sami wani mai suna Ananiya, mai tsoron Allah bisa ga sharia, da kyakyawan suna kuma a gaban Yahudawa da ke zama a can.
13 je prišel k meni in se ustavil ter mi rekel: ›Brat Savel, prejmi svoj vid.‹ In isto uro sem pogledal nanj.
Ya zo gare ni ya ce, 'Dan'uwa Shawulu, karbi ganin gari.' A daidai wannan sa'a na gan shi.
14 In rekel je: ›Bog naših očetov te je izbral, da bi spoznal njegovo voljo in vidiš tega Pravičnega in da bi slišal glas iz njegovih ust.
Sa'annan ya ce, 'Allah na kakkaninmu ya zabe ka ka san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji muryar da ke fitowa daga bakinsa.
15 Kajti ti boš njegova priča vsem ljudem o tem, kar si videl in slišal.
Gama za ka zama mashaidinsa ga dukan mutane game da abinda ka gani da wanda ka ji.
16 In sedaj, zakaj se mudiš? Vstani in bodi krščen in izperi svoje grehe ter kliči Gospodovo ime.‹
A yanzu me ka ke jira? 'Tashi a yi maka baftisma a wanke zunubanka, kana kira bisa sunansa.'
17 In pripetilo se je, ko sem ponovno prišel v Jeruzalem, medtem ko sem molil v templju, da sem bil v zamaknjenju;
Bayan da na dawo Urushalima, sa'anda ina addu'a a cikin haikali, sai na karbi wahayi.
18 in videl sem njega, ki mi je rekel: ›Podvizaj se in pojdi hitro iz Jeruzalema, kajti ne bodo sprejeli tvojega pričevanja glede mene.‹
Na gan shi ya ce mani, 'Gaggauta ka bar Urushalima yanzu, domin ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.'
19 In rekel sem: ›Gospod, oni vedo, da sem v vsaki sinagogi zapiral in pretepal te, ki so verovali vate,
Na ce, 'Ubangiji, su da kansu sun san yadda na sa su a kurkuku na kuma doddoke wadanda suka gaskanta da kai a kowacce masujada.
20 in ko je bila prelita kri tvojega mučenca Štefana, sem tudi sam stal poleg in soglašal k njegovi smrti in varoval obleko teh, ki so ga usmrtili.‹
A sa'anda a ke zubar da jinin mashaidinka Istifanus, ina nan tsaye ina goyon baya, ina kuma lura da rigunan wadanda suka kashe shi.'
21 In rekel mi je: ›Pojdi, kajti od tod te bom poslal daleč k poganom.‹ «
Amma ya ce mani, 'Tafi, domin zan aike ka can wurin Al'ummai.'
22 In poslušali so ga do te besede in nato so povzdignili svoje glasove ter rekli: »Proč z zemlje z njim, kajti ne spodobi se, da bi živel.«
Mutanen sun bar shi yayi magana har zuwa ga wannan lokacin. Amma sai suka ta da murya suna cewa, 'A kawar da wannan dan taliki daga duniya: don bai kamata ya rayu ba.'
23 In ko so zakričali in odvrgli svoja oblačila ter v zrak metali prah,
Sa'anda suke tadda muryarsu, suna jefar da tufafinsu da kuma baza kura a iska,
24 mu je vrhovni poveljnik velel, naj bo priveden v grad in zaukazal, da naj bi bil zaslišan z bičanjem, da bi lahko izvedel, zakaj so tako vpili zoper njega.
babban hafsan ya umarta a kawo Bulus a farfajiyan. Ya umarta da cewa a bincike shi da bulala, domin ya san dalilin da suka ta da ihu gaba da shi haka.
25 In ko so ga zvezali z jermeni, je Pavel rekel stotniku, ki je stal poleg: »Ali je za vas zakonito, da bičate človeka, ki je Rimljan in neobsojen?«
Bayan da suka daure shi da tsirkiya, Bulus ya ce wa Jarumin da ke kusa da shi, “Ko daidai ne bisa ga doka a yi wa Barome wanda ma sharia ba ta kashe shi ba bulala?”
26 Ko je stotnik to slišal, je odšel in povedal vrhovnemu poveljniku, rekoč: »Pazi, kaj delaš, kajti ta človek je Rimljan.«
Da Jarumin ya ji haka, ya tafi wurin babban hafsan, yana cewa, “Me kake so ka yi? Gama wanan mutumin dan asalin Roma ne.”
27 Potem je prišel vrhovni poveljnik in mu rekel: »Povej mi, ali si Rimljan?« Rekel je: »Da.«
Babban hafsa ya zo ya ce masa, “Gaya mani, kai dan asalin Roma ne?” Bulus ya ce, “Haka ne.”
28 In vrhovni poveljnik je odgovoril: »Z velikim zneskom sem dosegel to svobodo.« Pavel pa je rekel: »Toda jaz sem bil rojen svoboden.«
Babban hafsan ya amsa masa, “Da kudi masu yawa na sayi yancin zama dan kasa.” Amma Bulus ya ce, “An haife ni dan kasar Roma.
29 Potem so nemudoma odstopili od njega ti, ki naj bi ga zaslišali. In tudi vrhovni poveljnik je bil prestrašen, potem ko je izvedel, da je bil Rimljan in ker ga je zvezal.
“Sai mutanen da sun zo su tuhume shi sun bar shi nan da nan. Babban hafsa shi ma ya tsorata da ya gane Bulus dan asalin Roma ne, domin ya riga ya daure shi.
30 Naslednji dan, ker je hotel zagotovo izvedeti, zakaj je bil obtožen od Judov, ga je odvezal od njegovih jermenov ter visokim duhovnikom in vsemu njihovemu vélikemu zboru ukazal, da se prikažejo in Pavla privedel dol ter ga postavil prednje.
Washegari, babban hafsan ya so ya san gaskiyar tuhuma da Yahudawa suke yi a kan Bulus. Sai ya kwance shi daga sarka, ya kuma umarci babban firist da dukan majalisa su sadu. Sai ya kawo Bulus ya sa shi a tsakiyarsu.