< 1 Samuel 31 >

1 Torej Filistejci so se borili zoper Izrael in Izraelci so pobegnili pred Filistejci in padli dol, umorjeni na gori Gilbói.
Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa, sai Isra’ilawa suka gudu a gaban Filistiyawa, aka kuma karkashe da yawa a dutsen Gilbowa.
2 Filistejci so tesno sledili Savlu in njegovim sinovom in Filistejci so usmrtili Jonatana, Abinadába in Malkišúa, Savlove sinove.
Filistiyawa suka abka wa Shawulu da’ya’yansa maza, suka kashe’ya’yan Shawulu. Yonatan da Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Bitka je postala huda zoper Savla in lokostrelci so ga zadeli; in bil je hudo ranjen od lokostrelcev.
Yaƙin ya yi zafi ƙwarai kewaye da Shawulu, har maharba suka ji masa ciwo sosai bayan sun sha ƙarfinsa.
4 Potem je Savel rekel svojemu nosilcu bojne opreme: »Izvleci svoj meč in me prebodi z njim; da ne bi prišli ti neobrezanci in me prebodli in me zlorabili.« Vendar njegov nosilec bojne opreme ni hotel, kajti bil je hudo prestrašen. Zato je Savel vzel meč in padel nanj.
Sai Shawulu ya ce wa mai ɗauka masa makami, “Ka zare takobinka ka soke ni, kada waɗannan marasa kaciya su zo su ci mini mutunci, su kashe ni.” Amma mai ɗaukan makaman bai yarda ba don ya ji tsoro sosai. Sai Shawulu ya zāre takobinsa ya soki kansa.
5 Ko je njegov nosilec bojne opreme videl, da je bil Savel mrtev, je tudi sam prav tako padel na svoj meč in umrl z njim.
Da mai ɗaukar makamai ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya zāre takobinsa ya soki kansa ya mutu.
6 Tako so ta isti dan skupaj umrli Savel, njegovi trije sinovi, njegov nosilec bojne opreme in vsi njegovi možje.
Shawulu da yaransa uku da mai ɗaukar makamansa da dukan mutanensa suka mutu a rana ɗaya.
7 Ko so Izraelovi možje, ki so bili na drugi strani doline in tisti, ki so bili na drugi strani Jordana, videli, da so Izraelovi možje pobegnili in da so bili Savel in njegovi sinovi mrtvi, so zapustili mesta in pobegnili in Filistejci so prišli ter prebivali v njih.
Sa’ad da Isra’ilawa na bakin kwari da waɗanda suke hayin Urdun suka ga sojojin Isra’ila suna gudu, Shawulu da yaransa uku kuma duk sun mutu, sai suka bar mallakansu suka sheƙa da gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka mamaye wuraren.
8 Pripetilo se je naslednji dan, ko so prišli Filistejci, da oropajo umorjene, da so našli Savla in njegove tri sinove padle na gori Gilbói.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo domin su washe kayan matattun, sai suka tarar Shawulu da’ya’yansa uku duk sun mutu, a dutsen Gilbowa.
9 Odsekali so njegovo glavo, slekli njegovo bojno opremo in poslali naokoli, v deželo Filistejcev, da to razglasijo v hiši njihovih malikov in med ljudstvom.
Suka sare kansa suka tuɓe makamansa, suka aika manzanni a dukan ƙasar Filistiyawa, su ba da labarin a haikalin allolinsu da cikin mutanensu.
10 Njegovo bojno opremo so položili v hišo Astarte. Njegovo telo pa so pritrdili na obzidje Bet Šeána.
Suka ajiye makaman Shawulu a cikin haikalin gumakan Ashtarot. Suka kafa gawarsa a kan katanga Bet-Shan.
11 Ko so prebivalci Jabéš Gileáda slišali o tem, kar so Filistejci storili Savlu,
Sa’ad da mutanen Yabesh Gileyad suka sami labarin abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu.
12 so se vsi hrabri možje vzdignili in hodili vso noč in vzeli Savlovo telo in telesa njegovih sinov z obzidja Bet Šeána in prišli v Jabéš ter jih tam sežgali.
Sai dukan jarumawansu suka tashi cikin dare suka tafi Bet-Shan suka saukar da gawar Shawulu da na’ya’yansa daga kan katangan Bet-Shan suka tafi Yabesh inda suka ƙone su.
13 In vzeli so njihove kosti in jih pokopali pod drevesom pri Jabéšu in se postili sedem dni.
Sai suka kwashi ƙasusuwansu suka binne a gindin itace tsamiya a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.

< 1 Samuel 31 >