< Mapisarema 83 >

1 Rwiyo. Pisarema raAsafi. Haiwa Mwari, regai kunyarara; musanyarara, imi Mwari, musati mwiro.
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
2 Tarirai kumutswa kwaitwa vavengi venyu, namasimudziro avaita misoro yavo.
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
3 Vakarangana nounyengeri pamusoro pavanhu venyu; vanorangana pamusoro paavo vamunochengeta zvakanaka.
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
4 Ivo vanoti, “Uyai, ngativaparadzei sorudzi, kuti zita raIsraeri rirove.”
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
5 Vanorangana pamwe chete nomwoyo mumwe chete; vanoita sungano yokuzorwa nemi,
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
6 matende eEdhomu nevaIshumaeri, neMoabhu navaHagari,
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7 Gebha, Amoni neAmareki, Firistia, navanhu veTire.
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8 Kunyange neAsiria yabatana navo kuti vasimbise zvizvarwa zvaRoti. Sera
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
9 Muvaitire sezvamakaitira vaMidhia, sezvamakaita kuna Sisera naJabhini paRwizi Kishoni,
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10 ivo vakafira paEndori uye vakava sendove pamusoro pevhu.
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11 Muite makurukota avo saOrebhu naZibhi, machinda avo ose saZebha naZarumuna,
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12 ivo vakati, “Handei tindotora mafuro aMwari.”
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
13 Haiwa Mwari wangu, vaitei sendira, sehundi inodzingwa nemhepo.
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
14 Somoto unopisa sango kana moto unoririma mugomo,
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
15 saka vateverei nedutu renyu mugovavhundutsa nokutinhira wenyu.
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
16 Fukidzai zviso zvavo nenyadzi kuti vanhu vagotsvaka zita renyu, imi Jehovha.
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17 Ngavarambe vachinyadziswa uye vavhundutswe; ngavafire munyadzi dzavo.
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18 Ngavazive kuti imi, mune zita rinonzi Jehovha, ndimi moga Wokumusoro-soro ari pamusoro penyika yose.
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.

< Mapisarema 83 >