< Псалми 29 >

1 Дајте Господу, синови Божји, дајте Господу славу и част.
Zabura ta Dawuda. Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya, ku ba da girma ga Ubangiji saboda ɗaukaka da kuma ƙarfinsa.
2 Дајте Господу славу имена Његовог. Поклоните се Господу у светој красоти.
Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku bauta wa Ubangiji cikin ɗaukakar tsarkinsa.
3 Глас је Господњи над водом, Бог славе грми, Господ је над водом великом.
Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye; Allah Maɗaukaki ya yi tsawa, Ubangiji ya yi tsawa a bisa manyan ruwaye.
4 Глас је Господњи силан, глас је Господњи славан.
Muryar Ubangiji mai iko ce; muryar Ubangiji da girma take.
5 Глас Господњи ломи кедре, Господ ломи кедре ливанске.
Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
6 Као теле скачу од Њега; Ливан и Сирион као млад биво.
Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
7 Глас Господњи сипа пламен огњени.
Muryar Ubangiji ta buga da walƙatar walƙiya.
8 Глас Господњи потреса пустињу, потреса Господ пустињу Кадес.
Muryar Ubangiji ta girgiza hamada Ubangiji ya girgiza Hamadan Kadesh.
9 Глас Господњи опрашта кошуте бремена, и са шума скида одело; и у цркви Његовој све говори о слави Његовој.
Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak ya kakkaɓe itatuwan kurmi. Kuma a cikin haikalinsa kowa ya ce, “Ɗaukaka!”
10 Господ је седео над потопом, и седеће Господ као цар увек.
Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa; Ubangiji yana sarauta kamar Sarki har abada.
11 Господ ће дати силу народу свом, Господ ће благословити народ свој миром.
Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa; Ubangiji kan albarkace mutanensa da salama.

< Псалми 29 >