< Књига о Јову 29 >

1 Још настави Јов беседу своју и рече:
Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
2 О да бих био као пређашњих месеца, као оних дана кад ме Бог чуваше,
“Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
3 Кад светљаше свећом својом над главом мојом, и при виделу Његовом хођах по мраку,
lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
4 Како бејах за младости своје, кад тајна Божија беше у шатору мом,
Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
5 Кад још беше Свемогући са мном, и деца моја око мене,
lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
6 Кад се траг мој обливаше маслом, и стена ми точаше уље потоцима,
lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
7 Кад излажах на врата кроз град, и на улици намештах себи столицу:
“Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
8 Младићи видећи ме уклањаху се, а старци устајаху и стајаху,
matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
9 Кнезови престајаху говорити и метаху руку на уста своја,
sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
10 Управитељи устезаху глас свој и језик им пријањаше за грло.
Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
11 Јер које ме ухо чујаше, називаше ме блаженим; и које ме око виђаше, сведочаше ми
Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
12 Да избављам сиромаха који виче, и сироту и који нема никог да му помогне;
domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
13 Благослов оног који пропадаше долажаше на ме, и удовици срце распевах;
Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
14 У правду се облачих и она ми беше одело, као плашт и као венац беше ми суд мој.
Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
15 Око бејах слепом и нога хромом.
Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
16 Отац бејах убогима, и разбирах за распру за коју не знах.
Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
17 И разбијах кутњаке неправеднику, и из зуба му истрзах грабеж.
Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
18 Зато говорах: У свом ћу гнезду умрети, и биће ми дана као песка.
“Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
19 Корен мој пружаше се крај воде, роса биваше по сву ноћ на мојим гранама.
Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
20 Слава моја подмлађиваше се у мене, и лук мој у руци мојој понављаше се.
Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
21 Слушаху ме и чекаху, и ћутаху на мој савет.
“Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
22 После мојих речи нико не проговараше, тако их натапаше беседа моја.
Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
23 Јер ме чекаху као дажд, и уста своја отвараху као на позни дажд.
Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
24 Кад бих се насмејао на њих, не вероваху, и сјајност лица мог не разгоњаху.
Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
25 Кад бих отишао к њима, седах у зачеље, и бејах као цар у војсци, кад теши жалосне.
Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.

< Књига о Јову 29 >