+ 1 Мојсијева 1 >

1 У почетку створи Бог небо и земљу.
A farko-farko, Allah ya halicci sama da ƙasa.
2 А земља беше без обличја и пуста, и беше тама над безданом; и дух Божји дизаше се над водом.
To, ƙasa dai ba ta da siffa, babu kuma kome a cikinta, duhu ne kawai ya rufe ko’ina, Ruhun Allah kuwa yana yawo a kan ruwan.
3 И рече Бог: Нека буде светлост. И би светлост.
Sai Allah ya ce, “Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
4 И виде Бог светлост да је добра; и растави Бог светлост од таме.
Allah ya ga hasken yana da kyau, sai ya raba tsakanin hasken da duhu.
5 И светлост назва Бог дан, а таму назва ноћ. И би вече и би јутро, дан први.
Allah ya kira hasken “yini,” ya kuma kira duhun “dare.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.
6 Потом рече Бог: Нека буде свод посред воде, да раставља воду од воде.
Allah ya ce, “Bari sarari yă kasance tsakanin ruwaye domin yă raba ruwa da ruwa.”
7 И створи Бог свод, и растави воду под сводом од воде над сводом; и би тако.
Saboda haka Allah ya yi sarari ya raba ruwan da yake ƙarƙashin sararin da ruwan da yake bisansa. Haka kuwa ya kasance.
8 А свод назва Бог небо. И би вече и би јутро, дан други.
Allah ya kira sararin “sama.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta biyu ke nan.
9 Потом рече Бог: Нека се сабере вода што је под небом на једно место, и нека се покаже суво. И би тако.
Allah ya ce, “Bari ruwan da yake ƙarƙashin sama yă tattaru wuri ɗaya, bari kuma busasshiyar ƙasa tă bayyana.” Haka kuwa ya kasance.
10 И суво назва Бог земља, а зборишта водена назва мора; и виде Бог да је добро.
Allah ya kira busasshiyar ƙasar “doron ƙasa,” ruwan da ya taru kuma, ya kira “tekuna.” Allah ya ga yana da kyau.
11 Опет рече Бог: Нека пусти земља из себе траву, биље, што носи семе, и дрво родно, које рађа род по својим врстама, у коме ће бити семе његово на земљи. И би тако.
Sa’an nan Allah ya ce, “Bari ƙasa tă fid da tsire-tsire, da shuke-shuke, da itatuwa a bisa ƙasa masu ba da amfani da’ya’ya a cikinsu, bisa ga irinsu.” Haka kuwa ya kasance.
12 И пусти земља из себе траву, биље, што носи семе по својим врстама, и дрво, које рађа род, у коме је семе његово по његовим врстама. И виде Бог да је добро.
Ƙasar ta fid da tsire-tsire, da shuke-shuke masu ba da’ya’ya bisa ga irinsu, ta fid kuma da itatuwa masu ba da’ya’ya da iri a cikinsu bisa ga irinsu. Allah ya ga yana da kyau.
13 И би вече и би јутро, дан трећи.
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta uku ke nan.
14 Потом рече Бог: Нека буду видела на своду небеском, да деле дан и ноћ, да буду знаци временима и данима и годинама;
Allah kuma ya ce, “Bari haskoki su kasance a sararin sama domin su raba yini da dare, bari su zama alamu domin su nuna yanayi, da ranaku, da kuma shekaru,
15 И нека светле на своду небеском, да обасјавају земљу. И би тако.
bari kuma haskokin su kasance a sararin sama domin su ba da haske a duniya.” Haka kuwa ya kasance.
16 И створи Бог два видела велика: видело веће да управља даном, и видело мање да управља ноћу, и звезде.
Allah ya yi manyan haskoki biyu, babban hasken yă mallaki yini, ƙaramin kuma yă mallaki dare. Ya kuma yi taurari.
17 И постави их Бог на своду небеском да обасјавају земљу.
Allah ya sa su a sararin sama domin su ba da haske a duniya,
18 И да управљају даном и ноћу, и да деле светлост од таме. И виде Бог да је добро.
su mallaki yini da kuma dare, su kuma raba haske da duhu. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
19 И би вече и би јутро, дан четврти.
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta huɗu ke nan.
20 Потом рече Бог: Нека врве по води живе душе, и птице нека лете изнад земље под свод небески.
Allah ya ce, “Bari ruwa yă cika da halittu masu rai, bari tsuntsaye kuma su tashi sama a bisa duniya a sararin sama.”
21 И створи Бог китове велике и све живе душе што се мичу, што проврвеше по води по врстама својим, и све птице крилате по врстама њиховим. И виде Бог да је добро;
Allah ya halicci manyan halittun teku, da kowane mai rai da abin da yake motsi a ruwa, bisa ga irinsu, da kuma kowane tsuntsu mai fiffike bisa ga irinsa. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
22 И благослови их Бог говорећи: Рађајте се и множите се, и напуните воду по морима, и птице нека се множе на земљи.
Allah ya albarkace su ya ce, “Ku yi ta haihuwa ku kuma ƙaru da yawa, ku cika ruwan tekuna, bari kuma tsuntsaye su yi yawa a bisa duniya.”
23 И би вече и би јутро, дан пети.
Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta biyar ke nan.
24 Потом рече Бог: Нека земља пусти из себе душе живе по врстама њиховим, стоку и ситне животиње и звери земаљске по врстама њиховим. И би тако.
Allah kuwa ya ce, “Bari ƙasa tă ba da halittu masu rai bisa ga irinsu; dabbobi da halittu masu rarrafe, da kuma namun jeji, kowane bisa ga irinsa.” Haka kuwa ya kasance.
25 И створи Бог звери земаљске по врстама њиховим, и стоку по врстама њеним, и све ситне животиње на земљи по врстама њиховим. И виде Бог да је добро.
Allah ya halicci namun jeji bisa ga irinsu, dabbobi bisa ga irinsu, da kuma dukan halittu masu rarrafe a ƙasa bisa ga irinsu. Allah kuwa ya ga yana da kyau.
26 Потом рече Бог: Да начинимо човека по свом обличју, као што смо ми, који ће бити господар од риба морских и од птица небеских и од стоке и од целе земље и од свих животиња што се мичу по земљи.
Sa’an nan Allah ya ce, “Bari mu yi mutum cikin siffarmu, cikin kamanninmu, bari kuma su yi mulki a bisa kifin teku, tsuntsayen sama, da kuma dabbobi, su yi mulki a bisa dukan duniya, da kuma a bisa dukan halittu, da masu rarrafe a ƙasa.”
27 И створи Бог човека по обличју свом, по обличју Божјем створи га; мушко и женско створи их.
Saboda haka Allah ya halicci mutum cikin siffarsa. Cikin kamannin Allah, Allah ya halicci mutum. Miji da mace ya halicce su.
28 И благослови их Бог, и рече им Бог: Рађајте се и множите се, и напуните земљу, и владајте њом, и будите господари од риба морских и од птица небеских и од свих звери што се миче по земљи.
Allah ya albarkace su, ya kuma ce musu, “Ku yi ta haihuwa ku ƙaru da yawa, ku mamaye duniya, ku mallake ta. Ku yi mulki a bisa kifin teku, da tsuntsayen sararin sama, da kuma bisa kowace halitta mai rai wadda take rarrafe a ƙasa.”
29 И још рече Бог: Ево, дао сам вам све биље што носи семе по свој земљи, и сва дрвета родна која носе семе; то ће вам бити за храну.
Sa’an nan Allah ya ce, “Ga shi, na ba ku kowane tsiro mai ba da’ya’ya masu kwaya da suke a fāɗin duniya, da dukan itatuwa masu ba da’ya’ya, don su zama abinci a gare ku.
30 А свим зверима земаљским и свим птицама небеским и свему што се миче на земљи и у чему има душа жива, дао сам сву траву да једу. И би тако.
Na kuma ba da dukan dabbobin ƙasa, da dukan tsuntsayen sama, da dukan abin da yake rarrafe a ƙasa, da dai iyakar abin da yake numfashi; haka kuma na ba da ganyaye su zama abinci.” Haka kuwa ya kasance.
31 Тада погледа Бог све што је створио, и гле, добро беше веома. И би вече и би јутро, дан шести.
Allah ya ga dukan abin da ya yi, yana da kyau ƙwarai. Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta shida ke nan.

+ 1 Мојсијева 1 >