< Галатима 1 >
1 Павле апостол, ни од људи, ни кроз човека, него кроз Исуса Христа и Бога Оца, који Га васкрсе из мртвих,
Bulus manzo, aikakke ba daga wurin mutum ba, ba kuma ta wurin mutane ba, amma ta wurin Yesu Kiristi da kuma Allah Uba, wanda ya tā da Yesu daga matattu.
2 И сва браћа која су са мном, црквама галатским:
Dukan’yan’uwan kuma da suke tare da ni a nan, Suna gai da ikkilisiyoyi a Galatiya.
3 Благодат вам и мир од Бога Оца и Господа нашег Исуса Христа,
Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
4 Који даде себе за грехе наше да избави нас од садашњег света злог, по вољи Бога и Оца нашег, (aiōn )
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn )
5 Коме слава ва век века. Амин. (aiōn )
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
6 Чудим се да се тако одмах одвраћате на друго јеванђеље од Оног који вас позва благодаћу Христовом,
Ina mamaki yadda kuka yi saurin yashe wanda ya kira ku ta wurin alherin Kiristi, kuna juyewa ga wata bishara dabam
7 Које није друго, само што неки сметају вас, и хоће да изврну јеванђеље Христово.
wadda a gaskiya ba bishara ba ce ko kaɗan. Tabbatacce waɗansu mutane suna birkitar da ku, suna kuma ƙoƙari su karkatar da bisharar Kiristi.
8 Али ако и ми, или анђео с неба јави вам јеванђеље другачије него што вам јависмо, проклет да буде!
Amma ko mu, ko mala’ika daga sama ya yi wa’azin wata bishara dabam da wadda muka yi muku, bari yă zama la’ananne har abada!
9 Као што пре рекосмо и сад опет велим: ако вам ко јави јеванђеље другачије него што примисте, проклет да буде!
Kamar yadda muka riga muka faɗa, haka yanzu ma ina ƙara cewa in wani yana muku wa’azin wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, bari yă zama la’ananne har abada!
10 Зар ја сад људе наговарам или Бога? Или тражим људима да угађам? Јер кад бих ја још људима угађао, онда не бих био слуга Христов.
Za a ce, ina ƙoƙarin neman amincewar mutane ne, ko amincewa ta Allah? Ko kuwa ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne? Da a ce har yanzu ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne, ai, da ban zama bawan Kiristi ba.
11 Али вам дајем на знање, браћо, да оно јеванђеље које сам ја јавио, није по човеку.
Ina so ku sani’yan’uwa, cewa bisharar da nake wa’azi, ba mutum ne ya ƙago ta ba.
12 Јер га ја не примих од човека, нити научих, него откривењем Исуса Христа.
Ban karɓe ta daga wurin wani mutum ba, ba a kuma koya mini ita ba, a maimako, na karɓe ta, ta wurin wahayi daga Yesu Kiristi ne.
13 Јер сте чули моје живљење некад у Јеврејству, да сам одвише гонио цркву Божију и раскопавао је.
Kun dai ji labarin rayuwata ta dā a cikin Yahudanci, yadda na tsananta wa ikkilisiyar Allah ƙwarai, na kuma yi ƙoƙarin hallaka ta.
14 И напредовах у Јеврејству већма од многих врсника својих у роду свом, и одвише ревновах за отачке своје обичаје.
Na ci gaba a cikin Yahudanci fiye da yawancin Yahudawan da suke tsarana, na kuma yi ƙwazo ƙwarai ga bin al’adun kakannina.
15 А кад би угодно Богу, који ме изабра од утробе матере моје и призва благодаћу својом.
Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
16 Да јави Сина свог у мени, да Га јеванђељем објавим међу људима незнабошцима; одмах не питах тело и крв,
yă bayyana Ɗansa a cikina, domin in yi wa’azinsa cikin Al’ummai. Ban nemi shawarar wani mutum ba.
17 Нити изиђох у Јерусалим к старијим апостолима од себе него отидох у арапску, и опет се вратих у Дамаск.
Ban kuma tafi Urushalima domin in ga waɗanda suka riga ni zaman manzanni ba, sai dai na hanzarta na tafi ƙasar Arabiya, daga baya sai na koma Damaskus.
18 А после тога на три године изиђох у Јерусалим да видим Петра, и остадох у њега петнаест дана.
Bayan shekara uku, sai na haura zuwa Urushalima domin in sadu da Bitrus, na kuwa zauna tare da shi kwana goma sha biyar.
19 Али другог од апостола не видех, осим Јакова брата Господњег.
Ban ga wani a ciki sauran manzanni ba, sai dai Yaƙub ɗan’uwan Ubangiji.
20 А шта вам пишем ево Бог види да не лажем.
Ina tabbatar muku a gaban Allah cewa abin da nake rubuta muku ba ƙarya ba ne.
21 А потом дођох у земље сирске и киликијске.
Daga baya sai na tafi Suriya da Silisiya.
22 А бејах лицем непознат Христовим црквама јудејским;
Ikkilisiyoyin da suke cikin Kiristi da suke a Yahudiya ba su san ni ba tukuna.
23 Него само беху чули да онај који нас некад гони сад проповеда веру коју некад раскопаваше.
Sun dai sami labari ne kawai cewa, “Mutumin da dā yake tsananta mana yanzu yana wa’azin bangaskiyar da dā ya yi ƙoƙari yă hallaka.”
24 И слављаху Бога за мене.
Sai suka yabi Allah saboda ni.