< Дела апостолска 1 >
1 Прву сам ти књигу написао о свему, о Теофиле, што поче Исус творити и учити
A littafina na farko, Tiyofilus, na rubuta game da dukan abin da Yesu ya fara yi, da abin da ya koyar
2 До дана кад се узнесе, пошто Духом Светим заповеди апостолима које изабра,
har zuwa ranar da aka ɗauke shi zuwa sama, bayan ya ba da umarnai ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzannin da ya zaɓa.
3 Пред којима и по страдању свом показа себе жива многим и истинитим знацима, и јавља им се четрдесет дана, и говори о царству Божјем.
Bayan wahalarsa, ya bayyana kansa ga waɗannan mutane ya kuma ba da tabbatattun alamu masu yawa cewa yana da rai. Ya bayyana a gare su har kwana arba’in ya kuma yi musu magana game da mulkin Allah.
4 И сабравши их заповеди им да не иду из Јерусалима, него да чекају обећање Очево, које чусте, рече, од мене;
A wani lokaci, yayinda yake ci tare da su, ya ba su wannan umarni, “Kada ku bar Urushalima, amma ku jira kyautar da Ubana ya yi alkawari, wadda kuka ji na yi magana a kai.
5 Јер је Јован крстио водом, а ви ћете се крстити Духом Светим не дуго после ових дана.
Gama Yohanna ya yi baftisma daruwa, amma a cikin’yan kwanaki za a yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
6 А они онда који заједно беху, питаху Га говорећи: Господе! Хоћеш ли сад начинити царство Израиљево?
Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
7 А Он им рече: Није ваше знати времена и лета које Отац задржа у својој власти;
Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
8 Него ћете примити силу кад сиђе Дух Свети на вас; и бићете ми сведоци у Јерусалиму и по свој Јудеји и Самарији и тја до краја земље.
Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
9 И ово рекавши видеше они где се подиже и однесе Га облак из очију њихових.
Bayan ya faɗi wannan, sai aka ɗauke shi sama a idanunsu sai wani girgije ya rufe shi daga ganinsu.
10 И кад гледаху за Њим где иде на небо, гле, два човека стадоше пред њима у белим хаљинама,
Suna zuba ido a bisa, zuwa cikin sararin sama yayinda yake tafiya, nan da nan, sai ga mutane biyu saye da fararen riguna tsaye kusa da su.
11 Који и рекоше: Људи Галилејци! Шта стојите и гледате на небо? Овај Исус који се од вас узе на небо тако ће доћи као што видесте да иде на небо.
Sai suka ce, “Mutanen Galili, don me kuke tsaye a nan kuna duban sararin sama? Wannan Yesu, wanda aka ɗauke daga gare ku zuwa sama, zai komo daidai yadda kuka ga ya tafi sama.”
12 Тада се вратише у Јерусалим с горе која се зове Маслинска, која је близу Јерусалима један суботни дан хода.
Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
13 И кад уђоше попеше се у собу где стајаху Петар и Јаков и Јован и Андрија, Филип и Тома, Вартоломије и Матеј, Јаков Алфејев и Симон Зилот, и Јуда Јаковљев.
Da suka iso, sai suka hau gidan sama, zuwa ɗakin da suke zama. Waɗanda suka kasance kuwa su ne, Bitrus, Yohanna, Yaƙub da Andarawus; Filibus da Toma; Bartolomeyu da Mattiyu; Yaƙub ɗan Alfayus da Siman Zilot, da kuma Yahuda ɗan Yaƙub.
14 Ови сви једнодушно беху једнако на молитви и у мољењу са женама, и с Маријом матером Исусовом и браћом Његовом.
Waɗannan duka suka duƙufa cikin addu’a, tare da waɗansu mata da Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma tare da’yan’uwansa.
15 И у дане оне уставши Петар између ученика рече (а беше народа заједно око сто двадесет имена):
A waɗancan kwanakin Bitrus ya miƙe tsaye cikin’yan’uwa masu bi (taron da ya yi kusan mutum ɗari da ashirin)
16 Људи браћо! Требало је да се изврши оно писмо што прорече Дух Свети устима Давидовим за Јуду који беше пред онима што ухватише Исуса;
ya ce, “’Yan’uwana, dole a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya yi magana tun da daɗewa ta bakin Dawuda game da Yahuda, wanda ya zama jagora ga waɗanda suka kama Yesu
17 Јер се бројаше с нама, и беше примио део ове службе.
dā shi ɗaya ne cikinmu, ya kuma yi hidima a cikin aikin nan.”
18 Он дакле стече њиву од плате неправедне, и обесивши се пуче по среди, и изасу се сва утроба његова.
(Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
19 И постаде знано свима који живе у Јерусалиму да ће се та њива прозвати њиховим језиком Акелдама, које значи њива крвна.
Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
20 Јер се пише у књизи псалтиру: Да буде двор његов пуст, и да не буде никога ко би живео у њему, и: Владичанство његово да прими други.
Bitrus ya ce, “Gama yana a rubuce a cikin Littafin Zabura cewa, “‘Bari wurinsa yă zama babu kowa; kada kowa ya zauna a cikinsa,’ kuma, “‘Bari wani ya ɗauki matsayinsa na shugabanci.’
21 Треба дакле од ових људи који су били с нама за све време како међу нас уђе и изиђе Господ Исус,
Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,
22 Почевши од крштења Јовановог до дана кад се узе од нас, да буде с нама сведок Његовог васкрсења један од ових.
farawa daga baftisma ta Yohanna har zuwa sa’ad da aka ɗauke Yesu daga gare mu. Gama dole ɗaya daga waɗannan ya zama shaidar tashinsa daga matattu tare da mu.”
23 И поставише двојицу, Јосифа који се зваше Варсава презименом Јуст, и Матија.
Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
24 И помоливши се Богу рекоше: Ти, Господе! Који познајеш срца свих, покажи једног од ове двојице кога си изабрао,
Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
25 Да прими део ове службе и апостолства, из кога испаде Јуда да иде на место своје.
ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
26 И бацише коцке за њих, и паде коцка на Матија и примише га међу једанаест апостола.
Sa’an nan suka jefa ƙuri’u, ƙuri’ar kuwa ta fāɗo a kan Mattiyas; sai aka sa shi cikin manzannin nan goma sha ɗaya.