< Nehemija 4 >

1 A kad èu Sanavalat da zidamo zid, razgnjevi se i rasrdi se vrlo, i rugaše se Jevrejima,
Da Sanballat ya ji cewa muna sāke ginin katangar, sai ya husata, ya haukace ƙwarai. Ya yi wa Yahudawa dariya,
2 I govoraše pred braæom svojom i vojnicima Samarijskim: šta rade ti nemoæni Judejci? hoæemo li ih ostaviti? hoæe li prinositi žrtve? hoæe li sada svršiti? eda li æe u život povratiti iz praha kamenje spaljeno?
a gaban abokansa da kuma sojojin Samariya ya ce, “Me waɗancan Yahudawan nan marasa ƙarfi suke yi? Za su maido da katangarsu ne? Za su miƙa hadayu ne? Za su gama a rana ɗaya? Za su iya samun duwatsun gini daga tsibin matattun duwatsu?”
3 A Tovija Amonac koji bijaše uza nj reèe: neka zidaju; da lisica doðe, provaliæe kameni zid njihov.
Tobiya wakilin mutanen Ammon wanda yake a gefensa ya ce, “Abin nan da suke gini, ko dila ma ya hau, zai rushe shi!”
4 Èuj, Bože naš, kako nas preziru; obrati rug njihov na njihovu glavu, i daj da budu grabež u zemlji gdje bi robovali.
Ka ji mu, ya Allahnmu, gama an rena mu. Bari zagin da suke yi mana yă koma kansu. Ka sa a kwashe su a kai su bauta a wata ƙasa.
5 I ne pokrivaj bezakonja njihova, i grijeh njihov da se ne izbriše pred tobom, jer te dražiše za one koji zidaju.
Kada ka rufe laifinsu, kada kuwa ka gafarta musu, gama sun ci mutuncinmu, mu da muke gini.
6 I tako zidasmo zid, i sav se zid sastavi do polovine, i narod imaše volju da radi.
Sai muka sāke ginin katangar sai da duka ta kai rabin tsayinta, gama mutane sun yi aiki da dukan ƙarfinsu.
7 A kad èu Sanavalat i Tovija i Arapi i Amonci i Azoæani da se opravlja zid Jerusalimski i da se poèelo zatvorati što je provaljeno, razgnjeviše se vrlo;
Amma da Sanballat, da Tobiya, da Larabawa, da Ammonawa, da kuma mutanen Ashdod suka ji cewa gyare-gyaren katangar Urushalima yana cin gaba, ana kuma tattoshe wuraren da suka tsattsaga, sai suka husata ƙwarai.
8 I složiše se svi zajedno da doðu i da udare na Jerusalim i da smetu.
Dukansu suka ƙulla su zo, su yi yaƙi da Urushalima, su tā da hankali a cikinta.
9 A mi se molismo Bogu svojemu i postavljasmo stražu prema njima dan i noæ od straha njihova.
Amma muka yi addu’a ga Allahnmu muka kuma sa masu tsaro da rana da kuma dare don mu magance wannan barazana.
10 A Judejci rekoše: klonula je snaga nosiocima, a praha ima mnogo, ne možemo zidati zida.
Ana cikin haka, mutane a Yahuda suka ce, “Ƙarfin ma’aikata yana kāsawa, akwai kuma sauran tarkace da yawa da ba za mu iya sāke gina katangar ba.”
11 A naši neprijatelji rekoše: da ne doznadu i ne opaze dokle ne doðemo usred njih, pa æemo ih pobiti i prekinuti posao.
Abokan gābanmu sun ce, “Ba za su sani ba, ba kuwa za su gan mu ba, sai dai kawai su gan mu a cikinsu, za mu karkashe su, mu tsai da aikin.”
12 Ali doðoše Judejci koji kod njih življahu, i kazaše nam deset puta: èuvajte sva mjesta kuda se ide k nama.
Sau da yawa Yahudawan da suke da zama kusa da abokan gābanmu sun yi ta zuwa suna yin mana magana, suna cewa “Ko’ina muka juya, za su fāɗa mana.”
13 Tada namjestih narod u nizima iza zida i na strmenima, postavih narod po porodicama s maèevima i kopljima i lukovima.
Saboda haka na sa jama’a su ja ɗamara bisa ga iyalinsu a bayan katanga, a wuraren da ba a gina ba. Suna riƙe da takuba, da māsu, da bakkuna.
14 I razgledavši ustah i rekoh starješinama i glavarima i ostalom narodu: ne bojte ih se. Pomenite Gospoda velikoga i strašnoga, i bijte se za braæu svoju, za sinove svoje i kæeri svoje, za žene svoje i kuæe svoje.
Bayan na dudduba abubuwa, sai na miƙe tsaye na ce wa manyan gari da shugabanni da kuma sauran jama’a, “Kada ku ji tsoronsu. Ku tuna da Ubangiji, wanda yake mai girma da banrazana, ku yi yaƙi don’yan’uwanku, da’ya’yanku maza da mata, da matanku da kuma gidajenku.”
15 A kad èuše neprijatelji naši da smo doznali, razbi Gospod njihovu namjeru, i mi se vratismo svi k zidu, svaki na svoj posao.
Da abokan gābanmu suka ji muna sane da shirinsu, Allah kuma ya wargaje shirin nan, sai duk muka dawo ga katangar, kowa ya kama aikinsa.
16 I od tada polovina mojih momaka poslovaše, a druga polovina držaše koplja i štitove i lukove i oklope, i knezovi stajahu iza svega doma Judina.
Daga wannan rana zuwa gaba, rabin mutane suka yi aiki, yayinda sauran rabin suka kintsa da māsu, da garkuwa, da bakkuna da makamai. Shugabanni suka goyi bayan dukan mutanen Yahuda
17 I koji zidahu i koji nošahu teret i koji tovarahu, svaki jednom rukom raðaše a u drugoj držaše koplje.
waɗanda suke ginin katanga. Waɗanda suke ɗaukan kaya suka yi aikinsu da hannu ɗaya, suna kuma riƙe da makami a ɗaya hannun,
18 A koji zidahu, svaki imahu maè pripasan uz bedricu, i tako zidahu. A trubaè stajaše kod mene.
kuma kowane mai gini ya ɗaura takobinsa a gefe yayinda yake aiki. Amma mutum mai busa ƙaho ya kasance tare da ni.
19 Jer rekoh starješinama i glavarima i ostalom narodu: posao je velik i dug, i mi smo se rasuli po zidu daleko jedan od drugoga.
Sai na ce wa manyan gari, da shugabanni, da sauran jama’a, “Aikin nan babba ne kuma mai yawa, ga shi muna a rarrabe nesa da juna a katangar.
20 Gdje èujete trubu da trubi, onamo trèite k nama; Bog naš vojevaæe za nas.
Duk inda kuka ji an busa ƙaho, sai ku taru a wurin. Allahnmu zai yi yaƙi dominmu!”
21 Tako raðasmo posao, i polovina ih držaše koplja od zore pa dokle zvijezde ne izidu.
Saboda haka muka ci gaba da aiki, rabin mutane suna riƙe da māsu, daga wayewar gari har zuwa fitowar taurari.
22 U to vrijeme još rekoh narodu: svaki s momkom svojim neka noæuje u Jerusalimu da bi nam noæu stražili a danju radili.
A wannan lokaci na kuma ce wa mutane, “A sa kowane mutum da mataimakinsa su zauna a Urushalima da dare, domin a yi tsaro da dare, da safe kuma a kama aiki.”
23 A ja i moja braæa i momci moji i stražari što idu za mnom neæemo svlaèiti sa sebe haljina; u svakoga da je maè i voda.
Saboda haka ni, da’yan’uwana, da bayina, da matsaran da suke tare da ni, ba wanda ya tuɓe tufafinsa; kowa ya rataye makaminsa, ko ya je shan ruwa ma.

< Nehemija 4 >