< Jeremija 40 >

1 Rijeè koja doðe Jeremiji od Gospoda kad ga Nevuzardan zapovjednik stražarski pusti iz Rame uzevši ga pošto bješe okovan u verige meðu svijem robljem Jerusalimskim i Judinijem, koje se voðaše u Vavilon.
Sai magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya sake shi a Rama. Ya sami Irmiya a daure da sarƙoƙi a cikin sauran kamammu daga Urushalima da kuma Yahuda waɗanda ake kaiwa zaman bauta a Babilon.
2 I uzevši zapovjednik stražarski Jeremiju reèe mu: Gospod Bog tvoj izreèe ovo zlo za ovo mjesto;
Sa’ad da shugaban matsaran ya sami Irmiya sai ya ce masa, “Ubangiji Allahnka ya sa wannan masifa saboda wannan wuri.
3 I nanese i uèini kako reèe, jer zgriješiste Gospodu i ne slušaste glasa njegova, zato vas snaðe ovo.
Yanzu kuma Ubangiji ya cika shi; ya yi kamar yadda ya faɗa. Dukan wannan ya faru domin kun yi zunubi ga Ubangiji ba ku kuwa yi masa biyayya ba.
4 Ali sada, evo, ja te opraštam danas veriga što su ti na ruku; ako ti je volja poæi sa mnom u Vavilon, hodi, ja æu se brinuti za te; ako li ti nije volja poæi sa mnom u Vavilon, a ti nemoj; evo, sva ti je zemlja otvorena, idi kuda god hoæeš i kuda ti je drago.
Amma yau ina’yantar da kai daga sarƙoƙin da suke a hannuwanka. Zo mu tafi Babilon, in kana so, zan kuwa lura da kai; amma in ba ka so, kada ka zo. Ga shi, dukan ƙasar tana a gabanka; ka tafi duk inda ka so.”
5 Ili kad se on još ne vraæa, otidi k njemu, Godoliji sinu Ahikama sina Safanova, kojega je postavio car Vavilonski nad gradovima Judinijem, i ostani s njim meðu narodom, ili idi kuda ti je drago. I dade mu zapovjednik stražarski brašnjenice i dar, i otpusti ga.
Amma, kafin Irmiya yă juya yă tafi, Nebuzaradan ya ƙara da cewa, “Ka koma wurin Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, wanda sarkin Babilon ya naɗa a kan garuruwan Yahuda, ka zauna da shi a cikin mutane, ko kuwa ka tafi duk inda ka ga dama.” Sa’an nan shugaban ya ba shi abinci da kuma kyauta sai ya bar shi ya tafi.
6 I tako doðe Jeremija ka Godoliji sinu Ahikamovu u Mispu, i osta s njim u narodu, koji još osta u zemlji.
Saboda haka Irmiya ya tafi wurin Gedaliya ɗan Ahikam, a Mizfa ya zauna tare da shi a cikin mutanen da aka bari a ƙasar.
7 A sve vojvode što bjehu u polju i ljudi njihovi kad èuše da je car Vavilonski postavio Godoliju sina Ahikamova nad zemljom, i da je na njemu ostavio ljude i žene i djecu izmeðu siromašnoga naroda u zemlji, koji ne bi odveden u Vavilon,
Sa’ad da dukan shugabannin hafsoshin tare da mutanen da suke a karkara suka ji cewa sarkin Babilon ya naɗa Gedaliya ɗan Ahikam gwamna a kan ƙasar ya kuma sa shi ya lura da maza, mata da’ya’yan da suke mafi talauci a ƙasar da waɗanda ba a kwashe zuwa zaman bauta a Babilon ba,
8 Doðoše u Mispu ka Godoliji Ismailo sin Netanijin i Joanan i Jonatan sinovi Karijini, i Seraja sin Tanumetov, i sinovi Jofije Netofaæanina, i Jezanija sin nekoga Mahaæanina, oni i ljudi njihovi.
sai suka zo wurin Gedaliya a Mizfa, Ishmayel ɗan Netaniya, Yohanan da Yonatan’ya’yan Kareya, da Serahiya ɗan Tanhumet maza,’ya’yan Efai maza, mutumin Netofa, da Yezaniya ɗan mutumin Ma’aka da mutanensu.
9 I zakle se Godolija sin Ahikama sina Safanova njima i ljudima njihovijem govoreæi: ne bojte se službe Haldejcima; ostanite u zemlji, i služite caru Vavilonskom, i dobro æe vam biti.
Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, ya yi rantsuwa don yă tabbatar musu da mutanensu. Ya ce, “Kada ku ji tsoron bauta wa Babiloniyawa. Ku zauna a ƙasar ku bauta wa sarkin Babilon, zai kuma yi muku amfani.
10 A ja evo æu stajati u Mispi da doèekujem Haldejce koji æe dolaziti k nama; a vi berite vinograde i voæe i ulje, i ostavljajte u sudove svoje, i stojte u gradovima svojim koje držite.
Ni kaina zan zauna a Mizfa in zama wakilinku a gaban Babiloniyawa waɗanda za su zo wurinmu, amma ku girbe ruwan inabi,’ya’yan itatuwa na kaka, da mai, ku zuba su a tulunan ajiyarku, ku kuma zauna a garuruwan da kuka ci.”
11 Tako i svi Judejci, koji bijahu meðu Moavcima i sinovima Amonovijem i Edomcima i po svijem zemljama, èuvši da je car Vavilonski ostavio ostatak u Judeji i postavio nad njima Godoliju sina Ahikama sina Safanova,
Sa’ad da dukan Yahudawan da suke a Mowab, Ammon, Edom da sauran ƙasashe suka ji cewa sarkin Babilon ya bar raguwa a Yahuda ya kuma naɗa Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan gwamna a kansu,
12 Vratiše se svi Judejci iz svijeh mjesta kuda bijahu razagnani, i doðoše u zemlju Judinu ka Godoliji u Mispu, i nabraše vina i voæa vrlo mnogo.
sai suka dawo ƙasar Yahuda, wurin Gedaliya a Mizfa, daga dukan ƙasashen da suke a warwatse. Suka girbe ruwan inabi a yalwace da’ya’yan itatuwan kaka.
13 A Joanan sin Karijin i sve vojvode što bjehu u polju doðoše ka Godoliji u Mispu,
Yohanan ɗan Kareya da dukan manyan sojoji da suke a karkara suka zo wurin Gedaliya a Mizfa
14 I rekoše mu: znaš li da je Valis car sinova Amonovijeh poslao Ismaila sina Netanijina da te ubije? Ali im ne povjerova Godolija sin Ahikamov.
suka ce masa, “Ba ka san cewa Ba’alis sarkin Ammonawa ya aiki Ishmayel ɗan Netaniya ya ɗauke ranka ba?” Amma Gedaliya ɗan Ahikam bai gaskata su ba.
15 Tada Joanan sin Karijin reèe Godoliji nasamo u Mispi govoreæi: idem da ubijem Ismaila sina Netanijina, niko neæe doznati. Zašto da te ubije i da se rasiju svi Judejci koji su se skupili oko tebe i da propadne ostatak Judin?
Sai Yohanan ɗan Kareya ya yi wa Gedaliya a Mizfa magana a asirce ya ce, “Bari in tafi in kashe Ishmayel ɗan Netaniya, ba kuwa wanda zai sani. Me zai sa ya ɗauke ranka ya watsar da dukan Yahudawan da suka taru kewaye da kai har waɗanda suka ragu na Yahuda su hallaka?”
16 Ali Godolija sin Ahikamov reèe Joananu sinu Karijinu: nemoj to èiniti, jer nije istina što kažeš za Ismaila.
Amma Gedaliya ɗan Ahikam ya ce wa Yohanan ɗan Kareya, “Kada ka yi irin wannan abu! Abin da kake faɗa game da Ishmayel ba gaskiya ba ne.”

< Jeremija 40 >