< اِبْرِنَح 6 >

وَیَں مرِتِجَنَکَکَرْمَّبھْیو مَنَحپَراوَرْتَّنَمْ اِیشْوَرے وِشْواسو مَجَّنَشِکْشَنَں ہَسْتارْپَنَں مرِتَلوکانامْ اُتّھانَمْ 1
Saboda haka, sai mu ci gaba a kan ka'idodin farko na al'amarin Almasihu, har ya zuwa kammala, ba wai mu sake koyar da jigajigan nan na tuba da ibada marar tasiri ba, da na gaskatawa da Allah,
اَنَنْتَکالَسْتھایِوِچاراجْنا چَیتَیح پُنَرْبھِتِّمُولَں نَ سْتھاپَیَنْتَح کھْرِیشْٹَوِشَیَکَں پْرَتھَموپَدیشَں پَشْچاتْکرِتْیَ سِدّھِں یاوَدْ اَگْرَسَرا بھَوامَ۔ (aiōnios g166) 2
da kuma na koyarwa a kan wanke-wanke, da dora hannu, da tashin matattu, da dawwamammen hukuci. (aiōnios g166)
اِیشْوَرَسْیانُمَتْیا چَ تَدْ اَسْمابھِح کارِشْیَتے۔ 3
Za mu kuwa ci gaba in Allah ya yarda.
یَ ایکَکرِتْوو دِیپْتِمَیا بھُوتْوا سْوَرْگِییَوَرَرَسَمْ آسْوَدِتَوَنْتَح پَوِتْرَسْیاتْمَنوںشِنو جاتا 4
Domin wadanda aka haskaka zukatansu sarai, har suka dandana baiwar nan Basamaniya, suka kuma sami rabo na Ruhu Mai Tsarki,
اِیشْوَرَسْیَ سُواکْیَں بھاوِکالَسْیَ شَکْتِنْچاسْوَدِتَوَنْتَشْچَ تے بھْرَشْٹْوا یَدِ (aiōn g165) 5
har su ka dandana dadin Maganar Allah, da ikon zamani mai zuwa, (aiōn g165)
سْوَمَنوبھِرِیشْوَرَسْیَ پُتْرَں پُنَح کْرُشے گھْنَنْتِ لَجّاسْپَدَں کُرْوَّتے چَ تَرْہِ مَنَحپَراوَرْتَّنایَ پُنَسْتانْ نَوِینِیکَرْتُّں کوپِ نَ شَکْنوتِ۔ 6
sa'an nan kuma suka ridda—ba mai yiwuwa ba ne a sake jawo su ga tuba, tun da yake sake gicciye Dan Allah suke yi su da kansu, suka kuma wulakanta shi a sarari.
یَتو یا بھُومِح سْووپَرِ بھُویَح پَتِتَں ورِشْٹِں پِوَتِی تَتْپھَلادھِکارِناں نِمِتَّمْ اِشْٹانِ شاکادِینْیُتْپادَیَتِ سا اِیشْوَرادْ آشِشَں پْراپْتا۔ 7
Kasa ma da take shanye ruwan da ake yi a kai a kai, take kuma fid da tsire-tsire masu amfani ga wadanda ake nomanta dominsu, Allah yakan sa mata albarka.
کِنْتُ یا بھُومِ رْگوکْشُرَکَنْٹَکَورِکْشانْ اُتْپادَیَتِ سا نَ گْراہْیا شاپارْہا چَ شیشے تَسْیا داہو بھَوِشْیَتِ۔ 8
Amma idan tsire-tsirenta kaya ne da kashin yawo, ba ta da amfani ke nan, tana kuma gab da la'antarwa, karshenta dai konewa ne.
ہے پْرِیَتَماح، یَدْیَپِ وَیَمْ ایتادرِشَں واکْیَں بھاشامَہے تَتھاپِ یُویَں تَتَ اُتْکرِشْٹاح پَرِتْرانَپَتھَسْیَ پَتھِکاشْچادھْوَ اِتِ وِشْوَسامَح۔ 9
Ko da yake mun fadi haka, a game da ku kam, ya kaunatattu mun tabbata kuna abubuwa mafiya kyau na zancen ceto.
یَتو یُشْمابھِح پَوِتْرَلوکاناں یَ اُپَکارو کارِ کْرِیَتے چَ تینیشْوَرَسْیَ نامْنے پْرَکاشِتَں پْریمَ شْرَمَنْچَ وِسْمَرْتُّمْ اِیشْوَرونْیایَکارِی نَ بھَوَتِ۔ 10
Gama Allah ba marar adalci ba ne, har da zai ki kula da aikinku, da kuma kaunar sunansa da kuke yi, wajen yi wa tsarkaka hidima, har yanzu ma kuna yi.
اَپَرَں یُشْماکَمْ ایکَیکو جَنو یَتْ پْرَتْیاشاپُورَنارْتھَں شیشَں یاوَتْ تَمیوَ یَتْنَں پْرَکاشَییدِتْیَہَمْ اِچّھامِ۔ 11
Muna dai bukata kwarai kowannanku ya nuna irin wannan himma ga yin cikkaken bege, tabbatacce, har ya zuwa karshe.
اَتَح شِتھِلا نَ بھَوَتَ کِنْتُ یے وِشْواسینَ سَہِشْنُتَیا چَ پْرَتِجْناناں پھَلادھِکارِنو جاتاسْتیشامْ اَنُگامِنو بھَوَتَ۔ 12
Don kada ku yi ragwanci, sai dai ku yi koyi da wadanda suka karbi cikar alkawaran nan, ta wurin bangaskiyarsu da hakurinsu.
اِیشْوَرو یَدا اِبْراہِیمے پْرَتْیَجاناتْ تَدا شْریشْٹھَسْیَ کَسْیاپْیَپَرَسْیَ نامْنا شَپَتھَں کَرْتُّں ناشَکْنوتْ، اَتو ہیتوح سْوَنامْنا شَپَتھَں کرِتْوا تینوکْتَں یَتھا، 13
Sa'adda Allah ya yi wa Ibrahim alkawari, da yake ba wani wanda ya fi shi girma da zai rantse da shi, sai ya rantse da kansa,
"سَتْیَمْ اَہَں تْوامْ آشِشَں گَدِشْیامِ تَوانْوَیَں وَرْدّھَیِشْیامِ چَ۔ " 14
Ya ce, “Hakika zan yi maka albarka, in kuma ribambamya zuriyarka.”
اَنینَ پْرَکارینَ سَ سَہِشْنُتاں وِدھایَ تَسْیاح پْرَتْیاشایاح پھَلَں لَبْدھَوانْ۔ 15
Ta haka, Ibrahim bayan da ya jure da hakuri, ya karbi cikar alkawarin.
اَتھَ مانَواح شْریشْٹھَسْیَ کَسْیَچِتْ نامْنا شَپَنْتے، شَپَتھَشْچَ پْرَمانارْتھَں تیشاں سَرْوَّوِوادانْتَکو بھَوَتِ۔ 16
Hakika mutane sukan rantse da abin da ya fi su. Rantsuwa kuma ita ce abar da take tabbatarwa da kowacce magana.
اِتْیَسْمِنْ اِیشْوَرَح پْرَتِجْنایاح پھَلادھِکارِنَح سْوِییَمَنْتْرَنایا اَموگھَتاں باہُلْیَتو دَرْشَیِتُمِچّھَنْ شَپَتھینَ سْوَپْرَتِجْناں سْتھِرِیکرِتَوانْ۔ 17
Don haka, sa'adda Allah yake son kara tabbatar wa magadan alkawarin nan dahir, cewa nufinsa ba mai sakewa ba ne sam, sai ya hada da rantsuwa,
اَتَایوَ یَسْمِنْ اَنرِتَکَتھَنَمْ اِیشْوَرَسْیَ نَ سادھْیَں تادرِشیناچَلینَ وِشَیَدْوَیینَ سَمُّکھَسْتھَرَکْشاسْتھَلَسْیَ پْراپْتَیے پَلایِتانامْ اَسْماکَں سُدرِڈھا سانْتْوَنا جایَتے۔ 18
Domin albarkacin abubuwa guda biyun nan marasa sakewa, masu nuna, cewa ba shi yiwuwa Allah ya yi karya, mu da muka gudu muka sami mafaka, mu karfafa kwarai mu riski abin da muka kafa bege a kai.
سا پْرَتْیاشاسْماکَں مَنونَوکایا اَچَلو لَنْگَرو بھُوتْوا وِچّھیدَکَوَسْتْرَسْیابھْیَنْتَرَں پْرَوِشْٹا۔ 19
Muna da bege, kamar yadda yake ga rai, kafaffe, tabbatacce, shi ne kuma yake shiga har can ciki bayan labulen.
تَتْرَیواسْماکَمْ اَگْرَسَرو یِیشُح پْرَوِشْیَ مَلْکِیشیدَکَح شْرینْیاں نِتْیَسْتھایِی یاجَکوبھَوَتْ۔ (aiōn g165) 20
Inda saboda mu ne Yasu ya riga mu shiga, da yake ya zama Babban Firist na har abada, kwatancin Malkisadak. (aiōn g165)

< اِبْرِنَح 6 >