< پْریرِتاح 17 >
پَولَسِیلَو آمْپھِپَلْیاپَلّونِیانَگَرابھْیاں گَتْوا یَتْرَ یِہُودِییاناں بھَجَنَبھَوَنَمیکَمْ آسْتے تَتْرَ تھِشَلَنِیکِینَگَرَ اُپَسْتھِتَو۔ | 1 |
Bayan sun wuce biranen Amfibolis da Aboloniya, sun iso birnin Tasalunika, in da akwai wata majami'ar Yahudawa a wurin.
تَدا پَولَح سْواچارانُسارینَ تیشاں سَمِیپَں گَتْوا وِشْرامَوارَتْرَیے تَیح سارْدّھَں دھَرْمَّپُسْتَکِییَکَتھایا وِچارَں کرِتَوانْ۔ | 2 |
Bulus, kamar yadda ya saba, ya nufi wurinsu, yana tattaunawa da su har Asabaci uku, daga cikin littattafai.
پھَلَتَح کھْرِیشْٹینَ دُحکھَبھوگَح کَرْتَّوْیَح شْمَشانَدُتّھانَنْچَ کَرْتَّوْیَں یُشْماکَں سَنِّدھَو یَسْیَ یِیشوح پْرَسْتاوَں کَرومِ سَ اِیشْوَرینابھِشِکْتَح سَ ایتاح کَتھاح پْرَکاشْیَ پْرَمانَں دَتْوا سْتھِرِیکرِتَوانْ۔ | 3 |
Bulus ya bude littattafai yana bayyana masu cewa, dole ne Almasihu ya sha wahala, ya kuma tashi daga matattu. Ya ce, ''Wannan Yesu kuwa da nake sanar maku, shine Almasihu''.
تَسْماتْ تیشاں کَتِپَیَجَنا اَنْیَدیشِییا بَہَوو بھَکْتَلوکا بَہْیَح پْرَدھانَنارْیَّشْچَ وِشْوَسْیَ پَولَسِیلَیوح پَشْچادْگامِنو جاتاح۔ | 4 |
Wasu Yahudawa sun yarda, sun bi Bulus da Sila, da wadansu Helenawa, da Shugabannin Mata da jama'a da yawa.
کِنْتُ وِشْواسَہِینا یِہُودِییَلوکا اِیرْشْیَیا پَرِپُورْناح سَنْتو ہَٹَٹْسْیَ کَتِنَیَلَمْپَٹَلوکانْ سَنْگِنَح کرِتْوا جَنَتَیا نَگَرَمَدھْیے مَہاکَلَہَں کرِتْوا یاسونو گرِہَمْ آکْرَمْیَ پْریرِتانْ دھرِتْوا لوکَنِوَہَسْیَ سَمِیپَمْ آنیتُں چیشْٹِتَوَنْتَح۔ | 5 |
Yahudawan da basu ba da gaskiya ba suka cika da kishi, suka dauki wadansu 'yan ta'adda daga cikin kasuwa, suka tada tarzoma cikin birnin, mutane da yawa na bin su. Sun kai hari a gidan Yason, da niyyar fitar da Bulus da Sila a gaban jama'a.
تیشامُدّیشَمْ اَپْراپْیَ چَ یاسونَں کَتِپَیانْ بھْراترِںشْچَ دھرِتْوا نَگَرادھِپَتِیناں نِکَٹَمانِییَ پْروچَّیح کَتھِتَوَنْتو یے مَنُشْیا جَگَدُدْواٹِتَوَنْتَسْتے تْراپْیُپَسْتھِتاح سَنْتِ، | 6 |
Amma da ba su ga Bulus da Sila ba, suka ja Yason da wasu 'yan'uwa masu bi zuwa gaban mahukuntar birnin, suna cewa, ''Wadannan ne fa masu ta da zaune tsaye, gashi sun zo mana.
ایشَ یاسونْ آتِتھْیَں کرِتْوا تانْ گرِہِیتَوانْ۔ یِیشُنامَکَ ایکو راجَسْتِیتِ کَتھَیَنْتَسْتے کَیسَرَسْیاجْناوِرُدّھَں کَرْمَّ کُرْوَّتِ۔ | 7 |
Wadannan mutane da Yason ya marabta, sun saba wa dokokin Kaisar; Suna cewa akwai wani sarki mai suna - Yesu.''
تیشاں کَتھامِماں شْرُتْوا لوکَنِوَہو نَگَرادھِپَتَیَشْچَ سَمُدْوِگْنا اَبھَوَنْ۔ | 8 |
Da taron jama'a, da mahukuntan birnin suka ji haka, sun damu.
تَدا یاسونَسْتَدَنْییشانْچَ دھَنَدَنْڈَں گرِہِیتْوا تانْ پَرِتْیَکْتَوَنْتَح۔ | 9 |
Bayan da sun amshi kudi daga wurin Yason da sauran 'yan'uwan, sai suka sake su.
تَتَح پَرَں بھْراترِگَنو رَجَنْیاں پَولَسِیلَو شِیگھْرَں بِرَیانَگَرَں پْریشِتَوانْ تَو تَتْروپَسْتھایَ یِہُودِییاناں بھَجَنَبھَوَنَں گَتَوَنْتَو۔ | 10 |
A wannan daren, 'yan'uwa masu bi suka fitar da Bulus da Sila, suka aike su garin Biriya. Da isar su can, su ka nufa majami'ar Yahudawa.
تَتْرَسْتھا لوکاح تھِشَلَنِیکِیسْتھَلوکیبھْیو مَہاتْمانَ آسَنْ یَتَ اِتّھَں بھَوَتِ نَ ویتِ جْناتُں دِنے دِنے دھَرْمَّگْرَنْتھَسْیالوچَناں کرِتْوا سْوَیرَں کَتھامْ اَگرِہْلَنْ۔ | 11 |
Mutanen Biriya daban suke da na Tasalunika, sun yarda da sakon Bulus da zuciya daya, suna kuma binciken littattafai kowace rana domin su tabbatar da sakon Bulus, ko gaskiya ne.
تَسْمادْ اَنیکے یِہُودِییا اَنْیَدیشِییاناں مانْیا سْتْرِیَح پُرُشاشْچانیکے وْیَشْوَسَنْ۔ | 12 |
Saboda haka mutane da yawa cikin su sun ba da gaskiya, tare da wadansu sannanun mata Helenawa da maza da yawa.
کِنْتُ بِرَیانَگَرے پَولینیشْوَرِییا کَتھا پْرَچارْیَّتَ اِتِ تھِشَلَنِیکِیسْتھا یِہُودِییا جْناتْوا تَتْسْتھانَمَپْیاگَتْیَ لوکاناں کُپْرَورِتِّمْ اَجَنَیَنْ۔ | 13 |
Amma da Yahudawan Tasalunika suka ji cewa Bulus yana wa'azin kalmar Allah a Biriya, sun haura can, sun tada hankulan jama'a.
اَتَایوَ تَسْماتْ سْتھاناتْ سَمُدْرینَ یانْتِیتِ دَرْشَیِتْوا بھْراتَرَح کْشِپْرَں پَولَں پْراہِنْوَنْ کِنْتُ سِیلَتِیمَتھِیَو تَتْرَ سْتھِتَوَنْتَو۔ | 14 |
Nan da nan, masu bi na Biriya sun dauki Bulus sun aika shi zuwa teku, an bar Sila da Timoti a Biriya tukuna.
تَتَح پَرَں پَولَسْیَ مارْگَدَرْشَکاسْتَمْ آتھِینِینَگَرَ اُپَسْتھاپَیَنْ پَشْچادْ یُواں تُورْنَمْ ایتَتْ سْتھانَں آگَمِشْیَتھَح سِیلَتِیمَتھِیَو پْرَتِیمامْ آجْناں پْراپْیَ تے پْرَتْیاگَتاح۔ | 15 |
Wadanda sun fitar da Bulus, sun kai shi har zuwa birnin Atina. Bulus ya ba su sako, su fada wa Sila da Timoti suyi hanzari su same shi.
پَولَ آتھِینِینَگَرے تاوَپیکْشْیَ تِشْٹھَنْ تَنَّگَرَں پْرَتِمابھِح پَرِپُورْنَں درِشْٹْوا سَنْتَپْتَہرِدَیو بھَوَتْ۔ | 16 |
Sa'anda Bulus yana jiran zuwan Sila da Timoti a Atina, ya yi fushi a ransa, da ya ga birnin cike da gumakai.
تَتَح سَ بھَجَنَبھَوَنے یانْ یِہُودِییانْ بھَکْتَلوکاںشْچَ ہَٹّے چَ یانْ اَپَشْیَتْ تَیح سَہَ پْرَتِدِنَں وِچارِتَوانْ۔ | 17 |
Ya tattauna da Yahudawa a cikin majami'a tare da masu yin sujada ga Allah, da kuma wadanda yake samu a kowace rana, a kasuwa.
کِنْتْوِپِکُورِییَمَتَگْرَہِنَح سْتویِکِییَمَتَگْراہِنَشْچَ کِیَنْتو جَناسْتینَ سارْدّھَں وْیَوَدَنْتَ۔ تَتْرَ کیچِدْ اَکَتھَیَنْ ایشَ واچالَح کِں وَکْتُمْ اِچّھَتِ؟ اَپَرے کیچِدْ ایشَ جَنَح کیشانْچِدْ وِدیشِییَدیواناں پْرَچارَکَ اِتْیَنُمِییَتے یَتَح سَ یِیشُمْ اُتّھِتِنْچَ پْرَچارَیَتْ۔ | 18 |
Amma wadan su Abikuriyawa da masana sun yi karo da shi. Wadansun su na cewa, ''Menene wannan sakaren ke cewa?'' Wadansu kuma sun ce, ''Da alama mai wa'azi ne na wasu alloli dabam,'' domin yana wa'azin Yesu da tashin sa daga matattu.
تے تَمْ اَرییَپاگَنامَ وِچارَسْتھانَمْ آنِییَ پْراووچَنْ اِدَں یَنَّوِینَں مَتَں تْوَں پْراچِیکَشَ اِدَں کِیدرِشَں ایتَدْ اَسْمانْ شْراوَیَ؛ | 19 |
Suka dauki Bulus zuwa Tudun Arasa, suna cewa, ''Ko za ka sanar mana da wannan sabuwar koyaswar taka?
یامِمامْ اَسَمْبھَوَکَتھامْ اَسْماکَں کَرْنَگوچَرِیکرِتَوانْ اَسْیا بھاوارْتھَح کَ اِتِ وَیَں جْناتُمْ اِچّھامَح۔ | 20 |
Abubbuwan da kake fadi, baki ne a gare mu. Muna so mu san ma'anar su.''
تَداتھِینِینِواسِنَسْتَنَّگَرَپْرَواسِنَشْچَ کیوَلَں کَسْیاشْچَنَ نَوِینَکَتھایاح شْرَوَنینَ پْرَچارَنینَ چَ کالَمْ اَیاپَیَنْ۔ | 21 |
(Atiniyawa da bakin da ke cikinsu, suna ba da lokacin su ga fadin sabobbin abubuwa da sauraron su).
پَولورییَپاگَسْیَ مَدھْیے تِشْٹھَنْ ایتاں کَتھاں پْرَچارِتَوانْ، ہے آتھِینِییَلوکا یُویَں سَرْوَّتھا دیوَپُوجایامْ آسَکْتا اِتْیَہَ پْرَتْیَکْشَں پَشْیامِ۔ | 22 |
Bulus ya tsaya a tsakiyar Tudun Arasa ya ce, ''Ku mutanen Atiniya na lura masu kwazon addini ne ku.
یَتَح پَرْیَّٹَنَکالے یُشْماکَں پُوجَنِییانِ پَشْیَنْ ‘اَوِجْناتیشْوَرایَ’ ایتَلِّپِیُکْتاں یَجْنَویدِیمیکاں درِشْٹَوانْ؛ اَتو نَ وِدِتْوا یَں پُوجَیَدھْوے تَسْیَیوَ تَتْوَں یُشْمانْ پْرَتِ پْرَچارَیامِ۔ | 23 |
Na lura da abubuwan sujadar ku yayin da nake zagawa, amma na ga wani bagadi da rubutu a kansa mai cewa, ''Ga Allah wanda ba a sani ba.” Abin da kuke bauta wa cikin rashin sani, shi nake sanar maku.
جَگَتو جَگَتْسْتھاناں سَرْوَّوَسْتُونانْچَ سْرَشْٹا یَ اِیشْوَرَح سَ سْوَرْگَپرِتھِوْیوریکادھِپَتِح سَنْ کَرَنِرْمِّتَمَنْدِریشُ نَ نِوَسَتِ؛ | 24 |
Allahn da ya yi duniya da kome da ke cikinta, tun da ya ke shine Ubangijin sama da kasa, ba ya zama a haikalin da mutane suka gina da hannu.
سَ ایوَ سَرْوّیبھْیو جِیوَنَں پْرانانْ سَرْوَّسامَگْرِیشْچَ پْرَدَداتِ؛ اَتَایوَ سَ کَسْیاشْچِتْ سامَگْیْرا اَبھاوَہیتو رْمَنُشْیاناں ہَسْتَیح سیوِتو بھَوَتِیتِ نَ۔ | 25 |
Ba ya neman taimakon kowa, babu kuma wanda ya isa ya ba shi. Shine ke ba da rai, da numfashi da kowanne abu.
سَ بھُومَنْڈَلے نِواسارْتھَمْ ایکَسْماتْ شونِتاتْ سَرْوّانْ مَنُشْیانْ سرِشْٹْوا تیشاں پُورْوَّنِرُوپِتَسَمَیَں وَسَتِسِیمانْچَ نِرَچِنوتْ؛ | 26 |
Daga mutum daya ya hallici dukan al'umman duniya, ya rarraba, ya kuma sanya kowa a inda ya shirya masa.
تَسْماتْ لوکَیح کیناپِ پْرَکارینَ مرِگَیِتْوا پَرَمیشْوَرَسْیَ تَتْوَں پْراپْتُں تَسْیَ گَویشَنَں کَرَنِییَمْ۔ | 27 |
Domin su nemi Allah ko za su iya kaiwa zuwa gareshi su same shi, ga shi kuwa ba ya nesa da kowannenmu.
کِنْتُ سوسْماکَں کَسْماچِّدَپِ دُورے تِشْٹھَتِیتِ نَہِ، وَیَں تینَ نِشْوَسَنَپْرَشْوَسَنَگَمَناگَمَنَپْرانَدھارَنانِ کُرْمَّح، پُنَشْچَ یُشْماکَمیوَ کَتِپَیاح کَوَیَح کَتھَیَنْتِ ‘تَسْیَ وَںشا وَیَں سْمو ہِ’ اِتِ۔ | 28 |
A cikinsa muke rayuwa, muna walwala, kamar yadda wani daga cikin masananku yace, 'Mu 'ya'yansa ne'.
اَتَایوَ یَدِ وَیَمْ اِیشْوَرَسْیَ وَںشا بھَوامَسْتَرْہِ مَنُشْیَے رْوِدْیَیا کَوشَلینَ چَ تَکْشِتَں سْوَرْنَں رُوپْیَں درِشَدْ وَیتیشامِیشْوَرَتْوَمْ اَسْمابھِ رْنَ جْناتَوْیَں۔ | 29 |
Idan mu 'ya'yan Allah ne, bai kamata mu danganta Allah da zinariya ko azurfa, ko kuma duwatsu da itatuwa da an sassaka ba.
تیشاں پُورْوِّییَلوکانامْ اَجْنانَتاں پْرَتِیشْوَرو یَدْیَپِ ناوادھَتَّ تَتھاپِیدانِیں سَرْوَّتْرَ سَرْوّانْ مَنَح پَرِوَرْتَّیِتُمْ آجْناپَیَتِ، | 30 |
Saboda haka ne, Allah ya kawar da kwanakin jahilci, amma ya ba da umarni kowa a ko'ina ya tuba.
یَتَح سْوَنِیُکْتینَ پُرُشینَ یَدا سَ پرِتھِوِیسْتھاناں سَرْوَّلوکاناں وِچارَں کَرِشْیَتِ تَدِّنَں نْیَرُوپَیَتْ؛ تَسْیَ شْمَشانوتّھاپَنینَ تَسْمِنْ سَرْوّیبھْیَح پْرَمانَں پْراداتْ۔ | 31 |
Akwai ranar da ya shirya zai yi wa duniya shari'a cikin adalci, ta wurin mutumin da ya zaba. Allah ya nuna wannan mutumin, ta wurin ta da shi daga matattu''.
تَدا شْمَشانادْ اُتّھانَسْیَ کَتھاں شْرُتْوا کیچِدْ اُپاہَمَنْ، کیچِدَوَدَنْ ایناں کَتھاں پُنَرَپِ تْوَتَّح شْروشْیامَح۔ | 32 |
Da mutanen Atina sun ji batun tashi daga matattu, wadansu suka yi wa Bulus ba'a; amma wadansu kuma sun ce, ''Za mu saurare ka kuma, a kan wannan maganar.''
تَتَح پَولَسْتیشاں سَمِیپاتْ پْرَسْتھِتَوانْ۔ | 33 |
Bayan haka, Bulus ya bar su.
تَتھاپِ کیچِلّوکاسْتینَ سارْدّھَں مِلِتْوا وْیَشْوَسَنْ تیشاں مَدھْیے رییَپاگِییَدِیَنُسِیو دامارِیناما کاچِنّارِی کِیَنْتو نَراشْچاسَنْ۔ | 34 |
Amma wasu maza a cikinsu sun yarda da bisharar, sun ba da gaskiya, hade da Diyonisiyus dan Majalisar Tudun Arasa da wata mace mai suna Damaris, da wadansu tare da su.