< མཐིཿ 22 >

1 ཨནནྟརཾ ཡཱིཤུཿ པུནརཔི དྲྀཥྚཱནྟེན ཏཱན྄ ཨཝཱདཱིཏ྄,
Yesu ya sake yi masu magana da misalai, yace,
2 སྭརྒཱིཡརཱཛྱམ྄ ཨེཏཱདྲྀཤསྱ ནྲྀཔཏེཿ སམཾ, ཡོ ནིཛ པུཏྲཾ ཝིཝཱཧཡན྄ སཪྻྭཱན྄ ནིམནྟྲིཏཱན྄ ཨཱནེཏུཾ དཱསེཡཱན྄ པྲཧིཏཝཱན྄,
“Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya wa dansa liyafar aure.
3 ཀིནྟུ ཏེ སམཱགནྟུཾ ནེཥྚཝནྟཿ།
Ya aiki bayinsa su kira wadanda aka gayyata su zo liyafar auren, amma suka ki zuwa.
4 ཏཏོ རཱཛཱ པུནརཔི དཱསཱནནྱཱན྄ ཨིཏྱུཀྟྭཱ པྲེཥཡཱམཱས, ནིམནྟྲིཏཱན྄ ཝདཏ, པཤྱཏ, མམ བྷེཛྱམཱསཱདིཏམཱསྟེ, ནིཛཝྚཥཱདིཔུཥྚཛནྟཱུན྄ མཱརཡིཏྭཱ སཪྻྭཾ ཁཱདྱདྲཝྱམཱསཱདིཏཝཱན྄, ཡཱུཡཾ ཝིཝཱཧམཱགཙྪཏ།
Sai sarkin ya sake aiken wasu bayin, yace, “Ku gaya wa wadanda aka gayyata, “Duba, na shirya liyafata. An yanka bajimaina da kosassun 'yanmarukana, an gama shirya komai. Ku zo wurin bikin auren.”
5 ཏཐཔི ཏེ ཏུཙྪཱིཀྲྀཏྱ ཀེཙིཏ྄ ནིཛཀྵེཏྲཾ ཀེཙིད྄ ཝཱཎིཛྱཾ པྲཏི སྭསྭམཱརྒེཎ ཙལིཏཝནྟཿ།
Amma mutanen ba su dauki sakon da mahimmanci ba kuma suka yi tafiyarsu. Wani ga gonarsa, wani ga kasuwancinsa.
6 ཨནྱེ ལོཀཱསྟསྱ དཱསེཡཱན྄ དྷྲྀཏྭཱ དཽརཱཏྨྱཾ ཝྱཝཧྲྀཏྱ ཏཱནཝདྷིཥུཿ།
Sauran kuma suka kama bayin sarkin, suka wulakanta su, suka kuma kashe su.
7 ཨནནྟརཾ ས ནྲྀཔཏིསྟཱཾ ཝཱརྟྟཱཾ ཤྲུཏྭཱ ཀྲུདྷྱན྄ སཻནྱཱནི པྲཧིཏྱ ཏཱན྄ གྷཱཏཀཱན྄ ཧཏྭཱ ཏེཥཱཾ ནགརཾ དཱཧཡཱམཱས།
Amma sarkin ya ji haushi. Ya aika sojojinsa, ku kashe masu kisan kan nan, ku kuma kone birnin su.
8 ཏཏཿ ས ནིཛདཱསེཡཱན྄ བབྷཱཥེ, ཝིཝཱཧཱིཡཾ བྷོཛྱམཱསཱདིཏམཱསྟེ, ཀིནྟུ ནིམནྟྲིཏཱ ཛནཱ ཨཡོགྱཱཿ།
Sai ya ce wa bayinsa, 'An gama shirya bikin, amma wadanda aka gayyata ba su cancanta ba.
9 ཏསྨཱད྄ ཡཱུཡཾ རཱཛམཱརྒཾ གཏྭཱ ཡཱཝཏོ མནུཛཱན྄ པཤྱཏ, ཏཱཝཏཨེཝ ཝིཝཱཧཱིཡབྷོཛྱཱཡ ནིམནྟྲཡཏ།
Saboda haka ku je bakin hanya ku gayyaci iyakar yawan mutanen da za ku samu zuwa bukin auren.'
10 ཏདཱ ཏེ དཱསེཡཱ རཱཛམཱརྒཾ གཏྭཱ བྷདྲཱན྄ ཨབྷདྲཱན྄ ཝཱ ཡཱཝཏོ ཛནཱན྄ དདྲྀཤུཿ, ཏཱཝཏཨེཝ སཾགྲྀཧྱཱནཡན྄; ཏཏོ྅བྷྱཱགཏམནུཛཻ ཪྻིཝཱཧགྲྀཧམ྄ ཨཔཱུཪྻྱཏ།
Bayin suka tafi hanya suka tattaro dukan mutanen da suka samu, da masu kyau da marassa kyau. Zauren auren kuwa ya cika makil da baki.
11 ཏདཱནཱིཾ ས རཱཛཱ སཪྻྭཱནབྷྱཱགཏཱན྄ དྲཥྚུམ྄ ཨབྷྱནྟརམཱགཏཝཱན྄; ཏདཱ ཏཏྲ ཝིཝཱཧཱིཡཝསནཧཱིནམེཀཾ ཛནཾ ཝཱིཀྵྱ ཏཾ ཛགཱད྄,
Amma da sarkin ya zo don ya ga bakin, sai ya ga wani wanda bai sa kayan aure ba.
12 ཧེ མིཏྲ, ཏྭཾ ཝིཝཱཧཱིཡཝསནཾ ཝིནཱ ཀཐམཏྲ པྲཝིཥྚཝཱན྄? ཏེན ས ནིརུཏྟརོ བབྷཱུཝ།
Sai sarkin ya ce masa, 'Aboki, ta yaya ka shigo nan ba tare da kayan aure ba?' Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.
13 ཏདཱ རཱཛཱ ནིཛཱནུཙརཱན྄ ཨཝདཏ྄, ཨེཏསྱ ཀརཙརཎཱན྄ བདྡྷཱ ཡཏྲ རོདནཾ དནྟཻརྡནྟགྷརྵཎཉྩ བྷཝཏི, ཏཏྲ ཝཧིརྦྷཱུཏཏམིསྲེ ཏཾ ནིཀྵིཔཏ།
Sai sarkin ya ce wa bayinsa, 'Ku daure mutumin nan hannu da kafa, ku jefa shi cikin duhun, inda za ayi kuka da cizon hakora.'
14 ཨིཏྠཾ བཧཝ ཨཱཧཱུཏཱ ཨལྤེ མནོབྷིམཏཱཿ།
Gama mutane dayawa aka kira, amma kadan aka zaba.”'
15 ཨནནྟརཾ ཕིརཱུཤིནཿ པྲགཏྱ ཡཐཱ སཾལཱཔེན ཏམ྄ ཨུནྨཱཐེ པཱཏཡེཡུསྟཐཱ མནྟྲཡིཏྭཱ
Sai Farisawan suka tafi suka shirya makirci akan yadda zasu kama shi ta maganarsa.
16 ཧེརོདཱིཡམནུཛཻཿ སཱཀཾ ནིཛཤིཥྱགཎེན ཏཾ པྲཏི ཀཐཡཱམཱསུཿ, ཧེ གུརོ, བྷཝཱན྄ སཏྱཿ སཏྱམཱིཤྭརཱིཡམཱརྒམུཔདིཤཏི, ཀམཔི མཱནུཥཾ ནཱནུརུདྷྱཏེ, ཀམཔི ནཱཔེཀྵཏེ ཙ, ཏད྄ ཝཡཾ ཛཱནཱིམཿ།
Suka tura masa almajiransu, da Hirudiyawa. Suka ce ma Yesu, “Mallam, mun san kai mai gaskiya ne, kuma kana koyar da hanyar Ubangiji da gaskiya. Ba ka damu da ra'ayin kowa ba, kuma ba ka nuna bambanci a tsakanin mutane.
17 ཨཏཿ ཀཻསརབྷཱུཔཱཡ ཀརོ྅སྨཱཀཾ དཱཏཝྱོ ན ཝཱ? ཨཏྲ བྷཝཏཱ ཀིཾ བུདྷྱཏེ? ཏད྄ ཨསྨཱན྄ ཝདཏུ།
To gaya mana, menene tunaninka? Ya halarta a biya haraji ga Kaisar ko a'a?”
18 ཏཏོ ཡཱིཤུསྟེཥཱཾ ཁལཏཱཾ ཝིཛྙཱཡ ཀཐིཏཝཱན྄, རེ ཀཔཊིནཿ ཡུཡཾ ཀུཏོ མཱཾ པརིཀྵདྷྭེ?
Amma Yesu ya gane muguntarsu yace, “Don me kuke gwada ni, ku munafukai?
19 ཏཏྐརདཱནསྱ མུདྲཱཾ མཱཾ དརྴཡཏ། ཏདཱནཱིཾ ཏཻསྟསྱ སམཱིཔཾ མུདྲཱཙཏུརྠབྷཱག ཨཱནཱིཏེ
Ku nuna mani sulen harajin.” Sai suka kawo masa sulen.
20 ས ཏཱན྄ པཔྲཙྪ, ཨཏྲ ཀསྱེཡཾ མཱུརྟྟི རྣཱམ ཙཱསྟེ? ཏེ ཛགདུཿ, ཀཻསརབྷཱུཔསྱ།
Yesu yace masu, “Hoto da sunan wanene wadannan?”
21 ཏཏཿ ས ཨུཀྟཝཱན, ཀཻསརསྱ ཡཏ྄ ཏཏ྄ ཀཻསརཱཡ དཏྟ, ཨཱིཤྭརསྱ ཡཏ྄ ཏད྄ ཨཱིཤྭརཱཡ དཏྟ།
Suka ce masa, “Na Kaisar.” Sai Yesu ya ce masu, “To ku ba Kaisar abubuwan dake na Kaisar, Allah kuma abubuwan dake na Allah.”
22 ཨིཏི ཝཱཀྱཾ ནིཤམྱ ཏེ ཝིསྨཡཾ ཝིཛྙཱཡ ཏཾ ཝིཧཱཡ ཙལིཏཝནྟཿ།
Da suka ji haka, suka yi mamaki. Sai suka bar shi suka tafi.
23 ཏསྨིནྣཧནི སིདཱུཀིནོ྅རྠཱཏ྄ ཤྨཤཱནཱཏ྄ ནོཏྠཱསྱནྟཱིཏི ཝཱཀྱཾ ཡེ ཝདནྟི, ཏེ ཡཱིཤེརནྟིཀམ྄ ཨཱགཏྱ པཔྲཙྪུཿ,
A ran nan sai wadansu Sadukiyawa, wadanda suka ce ba tashin matattu, suka zo wurinsa. Suka tambaye shi,
24 ཧེ གུརོ, ཀཤྩིནྨནུཛཤྩེཏ྄ ནིཿསནྟཱནཿ སན྄ པྲཱཎཱན྄ ཏྱཛཏི, ཏརྷི ཏསྱ བྷྲཱཏཱ ཏསྱ ཛཱཡཱཾ ཝྱུཧྱ བྷྲཱཏུཿ སནྟཱནམ྄ ཨུཏྤཱདཡིཥྱཏཱིཏི མཱུསཱ ཨཱདིཥྚཝཱན྄།
cewa, “Mallam, Musa yace, 'Idan mutum ya mutu, bashi da 'ya'ya, dole dan'uwansa ya auri matarsa ya kuwa haifawa dan'uwansa 'ya'ya.
25 ཀིནྟྭསྨཱཀམཏྲ ཀེ྅པི ཛནཱཿ སཔྟསཧོདརཱ ཨཱསན྄, ཏེཥཱཾ ཛྱེཥྛ ཨེཀཱཾ ཀནྱཱཾ ཝྱཝཧཱཏ྄, ཨཔརཾ པྲཱཎཏྱཱགཀཱལེ སྭཡཾ ནིཿསནྟཱནཿ སན྄ ཏཱཾ སྟྲིཡཾ སྭབྷྲཱཏརི སམརྤིཏཝཱན྄,
Akwai wasu 'yan'uwa bakwai. Na farkon yayi aure sai ya mutu. Da shike bai bar 'ya'ya ba. Ya bar wa dan'uwansa matarsa.
26 ཏཏོ དྭིཏཱིཡཱདིསཔྟམཱནྟཱཤྩ ཏཐཻཝ ཙཀྲུཿ།
Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
27 ཤེཥེ སཱཔཱི ནཱརཱི མམཱར།
Bayan dukansu, sai matar ta mutu.
28 མྲྀཏཱནཱམ྄ ཨུཏྠཱནསམཡེ ཏེཥཱཾ སཔྟཱནཱཾ མདྷྱེ སཱ ནཱརཱི ཀསྱ བྷཱཪྻྱཱ བྷཝིཥྱཏི? ཡསྨཱཏ྄ སཪྻྭཨེཝ ཏཱཾ ཝྱཝཧན྄།
To a tashin matattu, matar wa zata zama a cikin su bakwai din? Don duk sun aure ta.”
29 ཏཏོ ཡཱིཤུཿ པྲཏྱཝཱདཱིཏ྄, ཡཱུཡཾ དྷརྨྨཔུསྟཀམ྄ ཨཱིཤྭརཱིཡཱཾ ཤཀྟིཉྩ ན ཝིཛྙཱཡ བྷྲཱནྟིམནྟཿ།
Amma Yesu ya amsa yace masu, “Kun bata, domin ba ku san litattafai ko ikon Allah ba.
30 ཨུཏྠཱནཔྲཱཔྟཱ ལོཀཱ ན ཝིཝཧནྟི, ན ཙ ཝཱཙཱ དཱིཡནྟེ, ཀིནྟྭཱིཤྭརསྱ སྭརྒསྠདཱུཏཱནཱཾ སདྲྀཤཱ བྷཝནྟི།
Domin a tashin matattu basu aure, ba kuma a bada su aure. Maimaikon haka, suna kama da mala'ikun sama.
31 ཨཔརཾ མྲྀཏཱནཱམུཏྠཱནམདྷི ཡུཥྨཱན྄ པྲཏཱིཡམཱིཤྭརོཀྟིཿ,
Amma game da tashin matattu, ba ku karanta abinda Allah ya fada maku ba, cewa,
32 "ཨཧམིབྲཱཧཱིམ ཨཱིཤྭར ཨིསྷཱཀ ཨཱིཤྭརོ ཡཱཀཱུབ ཨཱིཤྭར" ཨིཏི ཀིཾ ཡུཥྨཱབྷི རྣཱཔཱཋི? ཀིནྟྭཱིཤྭརོ ཛཱིཝཏཱམ྄ ཨཱིཤྭར: , ས མྲྀཏཱནཱམཱིཤྭརོ ནཧི།
'Nine Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da Allah na Yakubu'? Allah ba Allah na matattu bane, amma na rayayyu.”
33 ཨིཏི ཤྲུཏྭཱ སཪྻྭེ ལོཀཱསྟསྱོཔདེཤཱད྄ ཝིསྨཡཾ གཏཱཿ།
Da taron suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
34 ཨནནྟརཾ སིདཱུཀིནཱམ྄ ནིརུཏྟརཏྭཝཱརྟཱཾ ནིཤམྱ ཕིརཱུཤིན ཨེཀཏྲ མིལིཏཝནྟཿ,
Amma da Farisawan suka ji cewa Yesu ya kure Sadukiyawa, sai suka tattara kansu.
35 ཏེཥཱམེཀོ ཝྱཝསྠཱཔཀོ ཡཱིཤུཾ པརཱིཀྵིཏུཾ པཔཙྪ,
Daya daga cikinsu, masanin shari'a, yayi masa tambaya, yana gwada shi-
36 ཧེ གུརོ ཝྱཝསྠཱཤཱསྟྲམདྷྱེ ཀཱཛྙཱ ཤྲེཥྛཱ?
“Mallam, wace doka ce mafi girma a cikin shari'a?”
37 ཏཏོ ཡཱིཤུརུཝཱཙ, ཏྭཾ སཪྻྭཱནྟཿཀརཎཻཿ སཪྻྭཔྲཱཎཻཿ སཪྻྭཙིཏྟཻཤྩ སཱཀཾ པྲབྷཽ པརམེཤྭརེ པྲཱིཡསྭ,
Yesu yace masa, “Ka kaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.'
38 ཨེཥཱ པྲཐམམཧཱཛྙཱ། ཏསྱཱཿ སདྲྀཤཱི དྭིཏཱིཡཱཛྙཻཥཱ,
Wannan itace babbar doka ta farko.
39 ཏཝ སམཱིཔཝཱསིནི སྭཱཏྨནཱིཝ པྲེམ ཀུརུ།
Doka ta biyu kuma kamar ta take- 'Ka kaunaci makwabcinka kamar kanka.'
40 ཨནཡོ རྡྭཡོརཱཛྙཡོཿ ཀྲྀཏྶྣཝྱཝསྠཱཡཱ བྷཝིཥྱདྭཀྟྲྀགྲནྠསྱ ཙ བྷཱརསྟིཥྛཏི།
Akan wadannan dokoki ne dukkan shari'a da annabawa suka rataya.”
41 ཨནནྟརཾ ཕིརཱུཤིནཱམ྄ ཨེཀཏྲ སྠིཏིཀཱལེ ཡཱིཤུསྟཱན྄ པཔྲཙྪ,
Yayin da Farisawa suke tattare wuri daya, Yesu yayi masu tambaya.
42 ཁྲཱིཥྚམདྷི ཡུཥྨཱཀཾ ཀཱིདྲྀགྦོདྷོ ཛཱཡཏེ? ས ཀསྱ སནྟཱནཿ? ཏཏསྟེ པྲཏྱཝདན྄, དཱཡཱུདཿ སནྟཱནཿ།
Yace, “Me kuke tunani game da Almasihu? Shi dan wanene?” Suka ce masa, ''Dan Dauda ne.”
43 ཏདཱ ས ཨུཀྟཝཱན྄, ཏརྷི དཱཡཱུད྄ ཀཐམ྄ ཨཱཏྨཱདྷིཥྛཱནེན ཏཾ པྲབྷུཾ ཝདཏི?
Yesu yace masu, “To ta yaya kuma Dauda cikin Ruhu ya kira shi Ubangiji, yana cewa,
44 ཡཐཱ མམ པྲབྷུམིདཾ ཝཱཀྱམཝདཏ྄ པརམེཤྭརཿ། ཏཝཱརཱིན྄ པཱདཔཱིཋཾ ཏེ ཡཱཝནྣཧི ཀརོམྱཧཾ། ཏཱཝཏ྄ ཀཱལཾ མདཱིཡེ ཏྭཾ དཀྵཔཱརྴྭ ཨུཔཱཝིཤ། ཨཏོ ཡདི དཱཡཱུད྄ ཏཾ པྲབྷུཾ ཝདཏི, རྟིཧ ས ཀཐཾ ཏསྱ སནྟཱནོ བྷཝཏི?
“Ubangiji ya cewa wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na mai da makiyanka matakin sawayenka.”
45 ཏདཱནཱིཾ ཏེཥཱཾ ཀོཔི ཏདྭཱཀྱསྱ ཀིམཔྱུཏྟརཾ དཱཏུཾ ནཱཤཀྣོཏ྄;
Idan Dauda ya kira Almasihu 'Ubangiji,' ta yaya ya zama dan Dauda?”
46 ཏདྡིནམཱརབྷྱ ཏཾ ཀིམཔི ཝཱཀྱཾ པྲཥྚུཾ ཀསྱཱཔི སཱཧསོ ནཱབྷཝཏ྄།
Ba wanda ya iya bashi amsa, ba kuma wanda ya kara yi masa tambayoyi tun daga wannan rana.

< མཐིཿ 22 >