< มารฺก: 16 >
1 อถ วิศฺรามวาเร คเต มคฺทลีนี มริยมฺ ยากูพมาตา มริยมฺ ศาโลมี เจมาสฺตํ มรฺทฺทยิตุํ สุคนฺธิทฺรวฺยาณิ กฺรีตฺวา
Bayan ranar assabaci, Maryamu Magadaliya da Maryamu uwar Yakubu da Salomi, suka sayo man shafawa mai kamshi domin shafe jikin Yesu saboda jana'iza.
2 สปฺตาหปฺรถมทิเน'ติปฺรตฺยูเษ สูรฺโยฺยทยกาเล ศฺมศานมุปคตา: ฯ
Da safiyar ranar farko ta mako sai suka tafi kabarin a dai dai fitowar rana.
3 กินฺตุ ศฺมศานทฺวารปาษาโณ'ติพฺฤหนฺ ตํ โก'ปสารยิษฺยตีติ ตา: ปรสฺปรํ คทนฺติ!
Suna magana a tsakaninsu suna cewa, wanene zai gangarar da dutsen da aka rufe bakin kabarin da shi?”
4 เอตรฺหิ นิรีกฺษฺย ปาษาโณ ทฺวาโร 'ปสาริต อิติ ททฺฤศุ: ฯ
Da suka daga ido, sai suka ga an riga an gangarar da dutsen, domin yana da girma.
5 ปศฺจาตฺตา: ศฺมศานํ ปฺรวิศฺย ศุกฺลวรฺณทีรฺฆปริจฺฉทาวฺฤตเมกํ ยุวานํ ศฺมศานทกฺษิณปารฺศฺว อุปวิษฺฏํ ทฺฤษฺฏฺวา จมจฺจกฺรุ: ฯ
Da suka shiga cikin kabarin sai ga wani saurayi saye da farar tufa, yana zaune a hannun dama, suna mamaki.
6 โส'วทตฺ, มาไภษฺฏ ยูยํ กฺรุเศ หตํ นาสรตียยีศุํ คเวษยถ โสตฺร นาสฺติ ศฺมศานาทุทสฺถาตฺ; ไต รฺยตฺร ส สฺถาปิต: สฺถานํ ตทิทํ ปศฺยตฯ
Sai ya ce masu, “Kada ku ji tsoro. Kuna neman Yesu banazare, wanda aka giciye. Ya tashi! Baya nan. Ku duba wurin da aka kwantar dashi.
7 กินฺตุ เตน ยโถกฺตํ ตถา ยุษฺมากมเคฺร คาลีลํ ยาสฺยเต ตตฺร ส ยุษฺมานฺ สากฺษาตฺ กริษฺยเต ยูยํ คตฺวา ตสฺย ศิเษฺยภฺย: ปิตราย จ วารฺตฺตามิมำ กถยตฯ
Sai ku je, ku gaya wa almajiransa da Bitrus cewa ya rigaya ya yi gabanku zuwa Galili. A can zaku ganshi, kamar yadda ya fada maku.”
8 ตา: กมฺปิตา วิสฺติตาศฺจ ตูรฺณํ ศฺมศานาทฺ พหิรฺคตฺวา ปลายนฺต ภยาตฺ กมปิ กิมปิ นาวทํศฺจฯ
Suka fita daga cikin kabarin da gudu suna rawar jiki da mamaki, ba su cewa kowa komai ba domin suna jin tsoro.
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) อปรํ ยีศุ: สปฺตาหปฺรถมทิเน ปฺรตฺยูเษ ศฺมศานาทุตฺถาย ยสฺยา: สปฺตภูตาสฺตฺยาชิตาสฺตไสฺย มคฺทลีนีมริยเม ปฺรถมํ ทรฺศนํ ทเทาฯ
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da safiyar ranar farko ta mako ya fara bayyana kansa ga Maryamu Magadaliya wadda ya kori aljannu guda bakwai daga cikinta.
10 ตต: สา คตฺวา โศกโรทนกฺฤทฺโภฺย'นุคตโลเกภฺยสฺตำ วารฺตฺตำ กถยามาสฯ
Sai ta tafi ta shaida wadanda suke tare da shi suke makoki da kuka.
11 กินฺตุ ยีศุ: ปุนรฺชีวนฺ ตไสฺย ทรฺศนํ ทตฺตวานิติ ศฺรุตฺวา เต น ปฺรตฺยยนฺฯ
Sai suka ji cewa ya tashi kuma ta ganshi, amma basu gaskata ba.
12 ปศฺจาตฺ เตษำ ทฺวาโย รฺคฺรามยานกาเล ยีศุรนฺยเวศํ ธฺฤตฺวา ตาภฺยำ ทรฺศน ทเทา!
Bayan wadannan al'amura ya bayana kansa ta wata siffa ga mutum biyu sa'ilin da suke tafiya akan hanya.
13 ตาวปิ คตฺวานฺยศิเษฺยภฺยสฺตำ กถำ กถยาญฺจกฺรตุ: กินฺตุ ตโย: กถามปิ เต น ปฺรตฺยยนฺฯ
Sai suka tafi suka gaya wa sauran almajiransa, duk da haka basu gaskata ba.
14 เศษต เอกาทศศิเษฺยษุ โภชโนปวิษฺเฏษุ ยีศุเสฺตโภฺย ทรฺศนํ ทเทา ตโถตฺถานาตฺ ปรํ ตทฺทรฺศนปฺราปฺตโลกานำ กถายามวิศฺวาสกรณาตฺ เตษามวิศฺวาสมน: กาฐินฺยาภฺยำ เหตุภฺยำ ส ตำสฺตรฺชิตวานฺฯ
Bayan wani lokaci, Yesu ya bayyana kansa ga almajiransa su goma sha daya, ya tsauta masu saboda rashin gaskatawa da taurin zuciya, bayansun ji daga wadanda suka ganshi bayan ya tashi daga matattu.
15 อถ ตานาจเขฺยา ยูยํ สรฺวฺวชคทฺ คตฺวา สรฺวฺวชนานฺ ปฺรติ สุสํวาทํ ปฺรจารยตฯ
Sai ya umarcesu cewa “Ku tafi cikin duniya ku yi bishara ga dukan halitta.
16 ตตฺร ย: กศฺจิทฺ วิศฺวสฺย มชฺชิโต ภเวตฺ ส ปริตฺราสฺยเต กินฺตุ โย น วิศฺวสิษฺยติ ส ทณฺฑยิษฺยเตฯ
Wanda ya ba da gaskiya aka kuma yi masa baftisma, zaya sami ceto, wanda baya bada gaskiya ba za ya hallaka.
17 กิญฺจ เย ปฺรเตฺยษฺยนฺติ ไตรีทฺฤคฺ อาศฺจรฺยฺยํ กรฺมฺม ปฺรกาศยิษฺยเต เต มนฺนามฺนา ภูตานฺ ตฺยาชยิษฺยนฺติ ภาษา อนฺยาศฺจ วทิษฺยนฺติฯ
Wadannan alamu za su kasance da wadanda suka gaskata; a cikin sunana, za su fidda aljannu, za su yi magana da sabbin harsuna.
18 อปรํ ไต: สรฺเปษุ ธฺฤเตษุ ปฺราณนาศกวสฺตุนิ ปีเต จ เตษำ กาปิ กฺษติ รฺน ภวิษฺยติ; โรคิณำ คาเตฺรษุ กรารฺปิเต เต'โรคา ภวิษฺยนฺติ จฯ
Za su dauki macizai da hannayesu, idan sun sha guba ba ta cutar dasu ba, za su dibiya hannayensu ga marasa lafiya, za su sami warkaswa.”
19 อถ ปฺรภุสฺตานิตฺยาทิศฺย สฺวรฺคํ นีต: สนฺ ปรเมศฺวรสฺย ทกฺษิณ อุปวิเวศฯ
Bayan Ubangiji ya gama magana da su, sai aka dauke shi zuwa sama in da zai zauna a hannun dama na Allah.
20 ตตเสฺต ปฺรสฺถาย สรฺวฺวตฺร สุสํวาทียกถำ ปฺรจารยิตุมาเรภิเร ปฺรภุสฺตุ เตษำ สหาย: สนฺ ปฺรกาศิตาศฺจรฺยฺยกฺริยาภิสฺตำ กถำ ปฺรมาณวตีํ จการฯ อิติฯ
Almajiransa kuma suka tafi ko'ina suna sheilar bishara. Ubangiji kuma yayi aiki tare da su, yana tabbatar da kalma ta wurin ayukan al'ajiba tare da su.