< John 19 >

1 Hanchu Pilat'n Jisua a tuonga, a jêma.
Sa’an nan Bilatus ya tafi da Yesu ya kuma sa aka yi masa bulala.
2 Râlmingeiin riling amachangngei hah lukhum an phana, male a lua an min khuma; hanchu kâncholiinchuol senduk an min haka,
Sai sojojin suka tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa a kā, suka kuma yafa masa wata riga mai ruwan shunayya.
3 male a kôm an honga, “Judangei Rêngpa ring sôt roh!” an tia, male an sea an bên zoi.
Suka yi ta zuwa wurinsa suna cewa, “Ranka yă daɗe, sarkin Yahudawa!” Suna ta marinsa a fuska.
4 Pilat han pêntieng vêlkhat ava jôk nôka, mipuingei kôm, “En ta u, theiloi mintumna rangin ite a sietna abi man mu-ung, ti nangni min riet rangin nin kôm ka la hong tuong rang ani,” a tia.
Bilatus kuwa ya sāke fitowa ya ce wa Yahudawa, “Ga shi, zan fito muku da shi don ku san cewa ban same shi da wani abin zargi ba.”
5 Masikin riling lukhum inkhumin, kâncholiinchuol senduk hakin Jisua a hong jôka. Pilat'n an kôm, “En roi! Hi miriem hi!” a tia.
Sa’ad da Yesu ya fito sanye da rawanin ƙayar da kuma riga mai ruwan shunayya, sai Bilatus ya ce musu, “Ga mutumin!”
6 Ochaisingei le Biekin rungpungei an hong mu lehan an hêtsana, “Khrosa jêmdel roh, khrosa jêmdel roh,” an tia. Pilat'n an kôm, “Nônchu tuong ungla nangnin khrosa jêmdel roi. Theiloi mintumna rangin ite a sietna bi man mu-ung,” a tia.
Nan da nan da manyan firistoci da ma’aikatansu suka gan shi, sai suka yi ihu suka ce, “A gicciye! A gicciye!” Amma Bilatus ya amsa ya ce, “Ku, ku ɗauke shi ku gicciye. Ni dai ban same shi da wani abin zargi ba.”
7 Mipuingei han, “Pathien Nâipasalin ânbê sikin a thi rang ani, ti balam kin dôn ani,” tiin an thuon nôka.
Yahudawa dai suka nace suna cewa, “Mu fa muna da doka, kuma bisa ga dokar dole yă mutu domin ya mai da kansa Ɗan Allah.”
8 Ma chong hah Pilat'n a rietin chu a chi uol nôk zoia.
Da Bilatus ya ji haka, sai tsoro ya ƙara kama shi,
9 In sûnga a lût nôka, Jisua kôm, “Kho renga hong mo ni ni?” tiin a rekela. Aniatachu Jisua'n thuon maka.
sai ya sāke koma cikin fada. Ya tambayi Yesu, “Daga ina ka fito?” Amma Yesu bai amsa masa ba.
10 Pilat'n a kôm, “Ni na thuon loi rang mo? Nang mojôk theina le nang jêmdel theina rachamneina ko dôn ti hi riettit roh,” a tipea.
Bilatus ya ce, “Ba za ka yi mini magana ba? Ba ka san cewa ina da ikon sakinka, ko gicciye ka ba?”
11 Jisua'n a kôm, “Pathien'n nang a pêk sika vaiin kêng ku chunga rachamneina no dôn ani. Masikin nu kuta mi hong bangpu chu a sietna arik uol ok ani,” tiin a thuona.
Yesu ya amsa ya ce, “Ba ka da wani iko a kaina, in ba a ba ka daga sama ba. Saboda haka wanda ya bashe ni gare ka, ya fi na zunubi.”
12 Pilat'n ma chong hah a rietin chu Jisua a mojôk theina rang lam a mindonna. Aniatachu mipuingeiin an hêtsana, “No mojôkin chu Rêng mal nimak che! Tutu khom rênga ânbê kai chu Rêng doia ânhel an ni!” an tia.
Daga nan fa, Bilatus ya yi nemi yă saki Yesu, sai dai Yahudawa suka yi ta ihu suna cewa, “In ka saki wannan mutum, kai ba abokin Kaisar ba ne. Duk wanda ya ɗauka kansa a matsayin sarki, ai, yana gāba da Kaisar ne.”
13 Ma chongngei hah Pilat'n a rietin chu Jisua pêntieng a tuonga male roijêkpu sukmuna “Lungdâp” (Hebrew chongin “Gabbatha”) an tia han ânsunga.
Da Bilatus ya ji haka, sai ya fito da Yesu, ya kuma zauna a kujerar shari’ar da ake ce da shi Daɓen Dutse (wanda a harshen Arameyik ana ce da shi Gabbata).
14 Hima nikhuo hah Kalkân kût ranga incherêlni ania, sûnchimrip dôr ani. Pilat'n mingei kôm han, “Mahin nin rêngpa aom!” a tia.
Ranar Shirye-shiryen Makon Bikin Ƙetarewa ce kuwa, wajen sa’a ta shida. Sai Bilatus ya ce wa Yahudawa, “Ga sarkinku.”
15 An hêtsan nôka, “That roh! That roh! khrosa jêmdel roh!” an tia. Pilat'n an kôm, “Nin rêngpa khrosa jêmdel rangin mi nin nuom mo?” tiin a rekel ngeia. Ochaisingei han, “Caesar vai kêng rêng kin dôn!” tiin an thuona.
Amma suka yi ihu suka ce, “A yi da shi! A yi da shi! A gicciye shi!” Bilatus ya ce, “A! In gicciye sarkinku?” Sai manyan firistoci suka amsa suka ce, “Mu dai, ba mu da wani sarki sai Kaisar.”
16 Hanchu Pilat'n Jisua hah khrosa jêmdel rangin an kut chunga a bâng zoi ani. Masikin Jisua ha an tuong zoia.
A ƙarshe Bilatus ya ba da shi gare su a gicciye shi. Saboda haka sojoji suka tafi da Yesu.
17 Jisua a khros ruputin “Luru Mun” (Hebrew chongin “Golgotha”) an ti dênin a sea.
Ɗauke da gicciyensa, ya kuwa fita zuwa wurin Ƙoƙon Kai (wanda a harshen Arameya ana ce da shi Golgota).
18 Ma mun han khrosa an jêmdela; male midang inik an jêmdel sa, voi le changa, alâitaka Jisua.
Nan suka gicciye shi tare da waɗansu mutum biyu, ɗaya a kowane gefe da Yesu a tsakiya.
19 Pilat'n minrietna a mizieka, “Nazareth Jisua, Judangei Rêngpa,” tiin khros lêra a târa.
Bilatus ya sa aka rubuta wata sanarwa aka kafa a kan gicciyen. Abin da aka rubuta kuwa shi ne, Yesu Banazare, Sarkin Yahudawa.
20 Jisua an jêmdelna mun hah khopuilien renga ala loi sikin mi tamtakin an porea. Minrietna hah Hebrew chong, Latin chong le Greek chongin miziek ani.
Yahudawa da yawa suka karanta wannan sanarwa, gama inda aka gicciye Yesu yana kusa da birni. An kuwa rubuta sanarwar da Arameyanci, Romanci da kuma Girik.
21 Ochaisingei han Pilat kôm, “Judangei Rêngpa” tiin miziek no roh, ama'n kêng, “Judangei Rêngpa ki ni a ti,” an tipea.
Sai manyan firistocin Yahudawa suka ce, “A’a! Kada ka rubuta, ‘Sarkin Yahudawa,’ ka dai rubuta, wannan mutum ya ce shi sarkin Yahudawa ne.”
22 Pilat'n, “Ki miziek sai chu miziekin aom ani zoi.” tiin a thuona.
Bilatus ya amsa ya ce, “Abin da na rubuta, na rubuta.”
23 Râlmingei han Jisua an jêmdel suole chu a puonngei an lâka tum minlin an sema, an taka tum khat an changa. A kâncholiinchuol khom an lâka, maha sûiloi kâncholia không ani.
Da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka ɗibi tufafinsa suka kasa kashi huɗu, kowanne ya ɗauki kashi ɗaya. Suka kuma ɗauki taguwarsa, taguwar kuwa ba ɗinki, saƙa ɗaya ce gudanta daga sama har ƙasa.
24 Râlmingei han, “Khêr no u; tho, tumo a chang rang taruosân ei ti u.” inkhat le inkhat annin tia. Pathien lekhabua ânziek hah ahongtung adik theina rangin ha ngei hah ahong om ani: “Anni ngei han ku puon ki dier annin sema male ka kâncholiinchuol rangin taruo an sâna.” Male ma anghin râlmingei han an tho zoi ani.
Sai suka ce wa juna, “Kada mu yage ta, sai dai mu jefa ƙuri’a a kanta mu ga wanda zai ci.” Wannan ya faru ne don a cika nassin da ya ce, “Suka rarraba tufafina a junansu, suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigata.” Abin da sojojin suka yi ke nan.
25 Jisua khros kôla ânding ngei chu a nû, a nû zuorpuinu, Clopas lômnu Mary, le Mary Magdalene ngei an ni.
To, tsaye kusa da gicciyen Yesu kuwa akwai mahaifiyarsa, tare da’yar’uwar mahaifiyarsa, Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magdalin.
26 Jisua'n a nû le a lungkham ngâipu a ruoisi hah a kôla an inding a mua; masikin a nû kôm han, “Ama hih na nâipasal ani,” a tipea.
Sa’ad da Yesu ya ga mahaifiyarsa a can, da kuma almajirin nan da yake ƙauna tsaye kusa, sai ya ce wa mahaifiyarsa, “Mace, ga ɗanki,”
27 Hanchu a ruoisi kôm han khom, “Amanu hih nu nû ani,” a tipea. Ma zora renga ha chu a ruoisi han hanu hah a ina om rangin a tuong zoi ani.
ga almajirin kuwa ya ce, “Ga mahaifiyarka.” Tun daga wannan lokaci fa almajirin nan ya kai ta gidansa.
28 Jisua'n atûn chu neinunngei murdi ânzoi suo zoi ti a rieta; male Pathien lekhabua ânziek ahong tung adik theina rangin, “Ku tui ânrâl,” a tia.
Bayan haka, sanin cewa an cika kome, kuma domin a cika Nassi, sai Yesu ya ce, “Ina jin ƙishirwa.”
29 Ma muna han uain thûra sip khuriâi inkhat aoma, sponge uaina an michie, hyssop khiengrol le an târra, a mûr an hong min tôna.
To, akwai wani tulun ruwan tsami ajiye a can, saboda haka suka jiƙa soso da shi, suka soka soson a sandan itacen hizzob, suka kai bakin Yesu.
30 Jisua'n uain thûr ha a nêk suole chu, “Ahek zoi!” a tia. Hanchu a lu a juon kûna a rangachat zoi.
Da ya tsotsi abin sha ɗin, sai Yesu ya ce, “An gama.” Da wannan fa, ya sunkuyar da kansa ya saki ruhunsa.
31 Hanchu ma nikhuo hah Sûnrangngani ania, Juda rachamneipungeiin Sabbathnia khros lêra ruok aom tit rang hah an nuom loi sikin mi an jêmdel ngei kengei hah khiek rangin, le an ruokngei khrosngei renga musum rangin Pilat kôm phalna an ngêna, ahong tung rang Sabbathni ha aliekin ânthieng ani sikin.
To, ranan nan fa, ranar Shirye-shirye ce, kashegari kuma muhimmin Asabbaci ne. Domin Yahudawa ba sa so a bar jikunan a kan gicciyoyi a Asabbaci, sai suka roƙi Bilatus a kakkarye ƙafafunsu kuma sauko da jikunan.
32 Masikin râlmingei hah an sea, Jisua leh munkhata an jêmdel tong masapu le midang inkhatpu kengei hah an khieka.
Sai sojoji suka zo suka karya ƙafafun mutum na farko da aka gicciye tare da Yesu, da kuma na ɗayan.
33 Aniatachu Jisua kôla an hongin chu athi saiin an hong mua, masikin a kengei chu khiek mak ngei.
Amma sa’ad da suka zo kan Yesu suka tarar ya riga ya mutu, ba su karya ƙafafunsa ba.
34 Râlmi inkhatin Jisua kângrâm isei leh a hong sunna, harenghan thisen le tui a juong suok zoia.
A maimako, sai ɗaya daga cikin sojojin ya soki Yesu a gefe da māshi, nan take jini da ruwa suka fito.
35 (Masikin hi neinun a mupu hin nangni khom nin iemna rangin a misîr ani. A misîr hih adika, male chongtak ani ti khom a riet ani.)
Mutumin da ya gani ɗin shi ya ba da shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya san gaskiya yake faɗa, yana kuma ba da shaidar domin ku ma ku gaskata.
36 Pathien lekhabua, “A rungei inkhat luo khiek ni no nih.” tia ânziek hah ahong tung adik theina rangin hima hah ahong om ani.
Waɗannan abubuwa sun faru don a cika Nassi ne cewa, “Ba ko ɗaya daga cikin ƙasusuwansa da za a karya,”
37 Pathien lekhabu mun danga, “Mingei han an sunna hah la en an tih,” a ti sa.
kuma kamar yadda wani Nassi ya ce, “Za su dubi wanda suka soka.”
38 Masuole chu, Arimathea khuoa mi Joseph han Pilat kôm Jisua ruok hah lâk rangin a ngêna. (Joseph hah Juda rachamneipungei chi sika inrûka Jisua nûkjûipu ani.) Pilat'n ruok hah chôi thei rangin a phal pea, masikin Joseph'n a chôia a se pui zoi ani.
Bayan haka, Yusuf mutumin Arimateya ya roƙi Bilatus a ba shi jikin Yesu. Yusuf dai almajirin Yesu ne, amma a ɓoye domin yana tsoron Yahudawa. Da izinin Bilatus, ya zo ya ɗauki jikin.
39 Nicodemus, motona jâna Jisua kôma lei hongpu han mirimhoi myrrh le aloe ânpol kilogram sômthum dôr chôiin Joseph a jûi sa.
Yana tare da Nikodimus, wannan da ya taɓa zuwa wurin Yesu da dare. Nikodimus ya zo da mur da aloyes a gauraye, wajen awo ɗari.
40 Ha pasal inik ngei han Jisua ruok ha an chôia, Judangei inphûm ngâi balam angin mirimhoi le puoninnêm leh an tuoma.
Da ɗaukowar jikin Yesu, sai su biyun suka nannaɗe shi tare da kayan ƙanshi a cikin ƙyallayen lilin bisa ga al’adar Yahudawa ta jana’iza.
41 Jisua an thatna muna han ruhuon inkhat aoma, ma ruhuon sûng han tute an lân phûmna ngâiloi thân thar inkhat aoma.
A inda aka gicciye Yesu, akwai wani lambu, a cikin lambun kuwa akwai sabon kabari, wanda ba a taɓa sa kowa ba.
42 Judangei Sabbathni rang motona sûn ani sika le thân ha anâi sikin, mahan Jisua ruok hah an phûm zoi ani.
Da yake ranan nan, ranar Shirye-shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuma yana kusa, sai suka binne Yesu a can.

< John 19 >