< UTito 1 >

1 U Paulo utumwa nu Ngulubhi nutumwa nu Yesu UKristi hulwitio lwateuliwa wa Ngulubhi mahala ga lwoli galeta mahala gisangahusu.
Bulus, bawan Allah, kuma manzon Yesu Almasihu, ta wurin bangaskiyar zababbun mutanen Allah da sanin gaskiya da ta yadda da allahntaka.
2 Wawile musubhiluo lyiumi wawila wula Ngulubhi siga awajilea wandeilenga watusubhivhizye awa nde wila na wila. (aiōnios g166)
Wadannan na cikin begen rai marar matuka wanda Allah, wanda babu karya a cikinsa, ya alkawarta kafin dukkan lokatan zamanai. (aiōnios g166)
3 Igamasala gakwe akwinkula izyoo lwakwe munongwa uwapvile anee aulumbelele. Ihaziwa abhombe ismihulazimisye yaguvu ya Ngulubhi ufhulo wetu.
A daidai lokaci, ya bayyana maganarsa ta wurin sakonsa da ya damka mani in shelar. Zan yi wannan ta wurin umarnin Allah mai ceton mu.
4 Wa Tito, umwana uwanalwoli aligane nishawamini wakwe ulusulo lwituu, huyi ugwiphana nu waushea fume wa Ngulubhi uDada nu Yesu Ukristi ufhulu wetu.
Zuwa ga Titus, da' na gaske a cikin bangaskiyarmu. Alheri, jinkai da salama daga wurin Allah Uba da Almasihu Yesu mai ceton mu.
5 Hunongwa ene ihale ha Krete, huje ugali nganye imongwa zyutii izya zyasagalile hagamalishe na vhavhishe Azehee wishiwaza kila khaya nishipalaji zyaga.
Sabili da wannan ne na bar ka a Karita domin ka daidaita abubuwan da basu cika ba, ka kuma nada dattibai a dukan birane kamar yadda na umarceka.
6 Azehe wishivhaza wasahalalamishe, ulume abhanje nushi omwo walina wana awaminiwa wasayangwa ama wasani ishisvii.
Dole ne dattijo ya zama marar abin zargi, mijin mace daya, da amintattun 'ya'ya wadanda babu wani zargi na mugunta ko rashin kamun kai a kansu.
7 Ni muhimu wavhenyii, yawimila uwi nyumba iya Ngulubvi aga ndavhe uli silaumu, amganda lalamishe angamutu wibwango uwasawikhana. Alazimiha angahve mwalahombwa ga ndafumilane numwene agandevhe wivho asaheze avhe wanyonyoywe amanyonye.
Wajibi ne shugaban Ikklisiya, a matsayin sa na mai kulla da haikalin Allah, ya zama marar aibi. Kada ya zama mai surutu ko rashin hakuri. Kada ya zama mai saurin fushi, ko mashayi, ko mai hayaniya, ko mai handama.
8 Usimamizi awanje wakalibisye, yawaza uwiza awanje mudhu wijele. Zyunhi awe wana lyoli, uyahuputa Ungulubhi uwakha nayuya.
Maimakon haka, ya zama mai karbar baki, abokin abinda ke mai kyau. Dole ne ya zama mai hankali, adali, cike da allahntaka, da kuma kamun kai.
9 Unu awezya asimamile inyipoto izyana lwolisha manyizye. Ili awezyaaje awa pinye moyo gibhawamazye apele gamanyizye amiza lyawezya awapendulanya awandulanye awahukhana, afanaje winji wazileshe indajizyo hasa wala tohala inongwa yao yamapuli yapuluzya bhakhopela.
Ya zama mai rike amintaccen sakon da aka koyar da karfi, yadda zai iya karfafa wasu da koyarwa mai kyau ya kuma yi wa wadanda suke hamayya da shi gyara.
10 Pipo awawitejele wiji hasa watohala utunongwa twao twapuruzye. Wakhopela nawalongozye awadhu araposhe.
Domin akwai kangararrun mutane dayawa, musamman masu kaciya. Maganganunsu na banza ne. Suna yaudara kuma suna badda mutane.
11 Iwaziwa abhazije abhadhuniivho bhawamanyizya gala gasatafundizye agasagawazi wa kwa fainda idhi dhinho ni wananganye nganya uwizyo wudhi.
Wajibi ne mu hana su. Suna koyar da abinda bai kamata su koyar ba saboda makunyaciyar riba suna kuma rusar da iyalai dungum.
12 Mutiyao, mutu upole ayanga, “Wakrete wali ni lenga lwasalimaliha bhavhivhi makhanu hatali bholo natena bhapafuu.”
Daya daga cikinsu, kuma mai hikima ne daga cikinsu, yace, “Kirawa manyan makaryata ne, lalatattu kuma miyagun dabbobi, masu kyiuya da zarin cin abinci.”
13 Enya gawelezewa gana lwoli ishiubhakhane wikhone liwazye ayanje ilwoli mulwizyo.
Wannan magana gaskiya ne, ka yi masu gyara da tsanani yadda zasu kafu a cikin bangaskiya.
14 Awe ungandawisanganye nivilalo au ndalozya sazi papa izya Kiyahudi ama hamutii zwabhabhu abha bhawuzya khosi wanalwoli.
Kada ka mai da hankalin ka ga tatsunniyoyi na Yahudawa ko dokokin mutane wadanda sun sauya gaskiya.
15 Wabhobhi walishiza ivhibhu na shimo shalishiza afatane inzi ozyao dhilika zyaozi chafuliwe.
Ga wadanda suke da tsarki, komai mai tsarki ne. Amma wadanda suke marasa tsarki da rashin bangaskiya, komai marar tsarki ne. Domin zuciyarsu da lamirinsu sun gurbata.
16 Wahwitiha humanye Ungulubhi, lelo imbombo zyao zikhana abhene wani nthavu habhawiyisyeswa sabhahakisiwe humbombe inyiza.
Suna cewa sun san Allah, amma sun musanta shi ta wurin ayyukansu. Sun zama abin kyama da marasa biyayya. Ba za a iya tabbaatar dasu ba akan wani aiki maikyau.

< UTito 1 >