< Walumi 15 >

1 Eshi atee tetili nedadi tihwaziwa ahweje ulembezu wabhala alembezu, satihwaziwa ahwilole tete.
Yanzu mu da muke da karfi ya kamata mu dau nauyi raunana, kuma bai dace mu nuna son kai ba.
2 Kila omo wetu asogwaje upalamani wakwe hweli ega minza, hwidala lya hulengange.
Bari kowannenmu ya faranta wa makwabcinsa rai, domin wannan yana da kyau, don a gina shi.
3 Hata oyo Kilisiti saga ahwilolaga yuyo mwene. Hwa huje alinashi sagasimbilwe, “Esnundo zyabhala bhabhalijile ganajile nene.”
Domin Almasihu bai faranta wa kansa rai ba. Kamar yadda aka rubuta, “zagin da wadansu suka yi masa ya sauka a kaina.”
4 Hwa hohonti hahatagaliye asimbwe, hasimbilwe hwutilogozye, hwa huje ashilile ajimbe naashilile apelwe umwoyo nendajizyo angatili nelyomi.
Don abin da aka rubuta a baya an rubuta ne domin a gargade mu, domin ta hakuri da karfafawar litattafai mu sami karfi.
5 Eshi Ongolobhe umwene wajimbe nawatipele omwoyo naabhapele abhe nensebho sawa nahwakila omo alengane nu Yesu uKilisti.
Yanzu Allah mai hakuri da karfafawa ya baku zuciya daya ta zaman tare da juna bisa ga halin Yesu Almasihu.
6 Awezizye abhombe eshi husebho emo muwezye humwinyile hwiilomu limo Ongolobhe nu baada hwa Gosi wetu uYesu Kilisti.
Domin ya yi haka ne da zuciya daya domin ku yi yabo da bakinku daya.
7 Hweeli posheli kila oomo, nashishila uKilisti nabhaposheye, hwatafihwe hwa Ngolobhe.
Domin ku karbi juna, kamar yadda Yesu ma ya karbe ku domin a daukaka Allah.
8 Huje eyanga huje uKilisti abhehwelwe tumwahwa tohala hwidala elilyoli hwa Ngolobhe. Abhombile eshi huje awezye abhonesye endajizyo zye zyafumile hwa madaada,
Saboda na ce an mai da Almasihu bawan kaciya a madadin gaskiyar Allah. Ya yi wannan ne don a tabbatar da alkawarai da aka ba kakanin kakaninmu.
9 na hwa mataifa humwembele Ongolobhe hwuwenee yakwe. Nashi salyandihwe, hwa huje embafumwe esifa huliwe nalengane nabhe mataifa nahwembe esifa ashilile itawa lyakwe.”
Domin Al'umai su daukaka Allah saboda jinkansa, kamar yadda ya ke a arubuce, “Domin ta haka zan yabe ka cikin Al'umai in yi wakar yabon sunanka.”
10 Nantele eyanga, “Shanji, amwee mubhatu bhemataifa, pandwemo na bhantu bhakwe.”
Kuma an ce. “Ku yi faranciki, ku Al'ummai tare da mutanensa.”
11 Nantele, “Mtofyaje Ogosi, amwe mmataifa mwetileshi bhemataifa; goti bamwinulaje umwe.”
Kuma.” Ku yabi Ubangiji, ku dukan Al'ummai; bari dukan mutane su yabe shi.”
12 Nantele oIsaya ayanga, “Hwaibha izii elya Yese, na oomo aibhomba atabhale amwanya yemataifa. Amataifa bhaibha nulusobhelo ashilile omwene.”
Kuma, Ishaya ya ce “Za a sami tsatson Yessi, wanda zai tashi ya yi mulki a kan Al'umai, Al'umai za su sami karfin hali a cikinsa.”
13 Eshi Ongolobhe owe sobhezyo abhamemwe nashee hwoti nulweteho hwa mweteshele, huje muwezye ahojelele ashilile esobhezyo, hwidandi elya Ompepo Ofinjile.
Yanzu Allah mai karfafawa ya cika ku da dukkan farin ciki salama, saboda da bangaskiyarku, domin ku sami cikkakiyar karafafawa, ta wurin ikon Ruhu Mai Tsarki.
14 Nene nimwene evutililwe namwe, mwaholo bhane. Evitulilwe namwe mmemile uwinza, mmemile enjele zyonti. Evutililwe huje amwe muwenza apelane kila oomo nuwamwabho.
Ni kaina na amince da ku, yan'uwa. Kuma na amince cewa ku da kanku kuna cike da alheri, cike da dukkan sani. Na amince cewa za ku sami zarafi ku gargadi juna.
15 Lakini ewandiha hwelyomi nsini hulimwi humwanya yemambo gagahweli huje ebhakomboshe nantele, husababu yeshipawa shepewilwe nu Ngolobhe.
Amma ina rubuta maku da gabagadi kan wadansu abubuwa, domin in tunasheku, saboda baiwar da aka bani daga wurin Allah.
16 Eshipawa eshishali huje embetumwa wa Yesu Kilisti watumwilwe hwa mataifa, ahwifumwe nashi oodimi we bhangili lya Ngolobhe. Nezagawezye abhombe eshi ahwifumwe hwane hwamataifa hubhe hukondelwe, nahubhehwelwe hu Ngolobhe hwidala lya Opepo Ofinjile.
Cewa baiwar ta sa na zama bawan Almasihu Yesu da aka aika ga Al'ummai, limami na bisharar Allah. Zan yi wannan saboda baikon Al'ummai ya zama karbabbe, kuma kebbabe ga Allah ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
17 Huje ashee hwane huli mwidala lya Kilisti nu Yesu nashilile hwa Ngolobhe.
Don haka ina jin dadi cikin Yesu Almasihu da abubuwa na Allah.
18 Huje sembwezizye alombelele wala ayanje lyolyonti huje uKilisti andengenye ashilile hwane ahwishe hwa mataifa. Eega amambo gamalishe hwizuu nidala,
Domin ba ni da abin da zan ce, sai abin da Yesu ya aikata ta wurina, domin Al'ummai su yi biyayya ta magana da aiki.
19 hwilyomi ololesyo wemagosi, nahwilyomi elya Ompepo Ufinjile. Eli lyali hufume hu Yelusalemu, na zyogolele ohutali nashi iliriko, ebwezye ahweje hwoze humalisho wibhangili lya Kilisti.
Ta wurin alamu, da al'jibai, da ikon Ruhu Mai Tsarki. Daga Urushalima, da kewaye har zuwa Ilirikum, an kai bisharar Almasihu ko'ina dukka.
20 Hwidala eli, esebhozyane elilumbelele ibhagili, lakini sepala uKilisti pamanyishe hwitawa, huje esiwezye azenje pamwanya yesingi gwa muntu owamwabho.
A cikin hanyar nan, burina in sanar da bishara, amma a inda ba a san Yesu ta wurin sunansa ba, don kada in sa gini akan harshashi wani.
21 Nashi sagasimbilwe: “Eebho hwamwene sebhali nalyolyoti lyamwene ahenzele bhaihulola, nabhala bhasagabhamwovwezye bhenzehumanye.”
Kamar yadda yake a rubuce.”Wadanda ba a taba fada wa labarinsa ba, su gane. Wadanda ba su taba jin labarinsa ba su fahimta.”
22 Hweli naliezigwilwe marahaminji ahwenze mwenyu.
Saboda an hana ni zuwa wurin ku a lokatai da dama.
23 Lakini esalezi, sendinesehemu yoyoti ashile amikoa egaa, naendiieziliha hwumaha minji ahweze hwulimwi.
Amma yanzu bani da sauran wani wuri a lardin nan, kuma cikin shekaru masu yawa ina da marmarin in zo wurin ku.
24 Huje mara zyoti nkembale Hispania etegemela abhalole nkeshile, etwalwe hwidala lyane namwe, baada yasogwe akhale namwe humdaa.
Duk lokacin da zan tafi Asbaniya ina begen ganin ku yayin wucewa, don ku raka ni bayan na ji dadin zama da ku na dan lokaci.
25 Lakini esalezi embala hu Yelusalemu abhalishe aumini.
Amma yanzu ina tafiya Urushalima don in yi wa tsarkaka hidima.
26 Maana bhasogwelwe abhantu bha hu Makedonia na bha hu Akaya abhombe osanguzi welyoli hwabhala bhabhasagali nahantu bhamobhamo mwaumini ohwo hu Yeslusalemu.
Domin abin farinciki ne ga mutanen Makidoniya da Akaya su yi bayarwa domin gajiyayyu masu bada gaskiya wadanda suke a Urushalima.
27 Lyoli, lwalilugano lwabho, nalyoli bhalinebha madeni gabho. Maana nkashile amataifa bhashilikile ashilile amambo gabho age mpepo, bhanamadeni bhope natele nabhalishe evitu vyesagabhali navyo.
Suna jin dadi domin hakika kamar bashi ne a kansu. Domin Al'ummai sun yi tarayya da su cikin ayyukan ruhaniya, ya zama hakki a kansu su ma su taimake su da abubuwa.
28 Eshi, natele amalezyezye evi nabhene nayerane humandodo ega hwabhene, anenaibhala mwidala padwemo namwee ooho hu Hispania.
Domin lokacin da na gama basu kudin, zan zo gareku a hanyata ta zuwa Asbaniya.
29 Emenye huje, nantele nkenenze hulimwi, naihweza ekamilishe hwuwinji wa Kilisti.
Na san cewa lokacin da na zo gareku, zan zo da cikakkun albarku na Almasihu.
30 Esalezi embasunda, bhaholo, hwa Gosi wetu uYesu Kilisiti, nahwigane lya Umpepo, huje mubhe padwemo nane ashirile apute hwenyu hwa Ngolobhe hwa ajili yalini.
Yanzu ina rokonku, yan'uwa, ta wurin Ubangiji Yesu Almasihu, da kaunar Ruhu Mai Tsarki, ku yi ta fama tare da ni a cikin yin addu'o, inku ga Allah saboda ni.
31 Putaji huje epone afume hwa bhene bhasaga bhane nshinshi ashilile hu Yudea, na huje embombo yane ohwo hu Yelusalemu ewezye aposhelelwe nalokole.
Kuyi haka saboda in tsira daga wadanda suke masu biyayya ga Yahudiya, domin kuma hidimata saboda Urushalima ta zama karbabbiya.
32 Putaji huje engenza hulimwi seshiye ashilile huwinza wa Ngolobhe, na huje embepadwemo namwe, embwezye antoye.
Ku yi addu'a cewa in zo wurinku da farinciki ta wurin nufin Allah, cewa tare da ni da ku, mu sami hutu.
33 Nu Ngolobhe owewene abhe padwemo namwe mwentii. Amina.
Allah na salama ya kasance tare da ku duka. Amin.

< Walumi 15 >