< Oufunuo 5 >

1 Nantele nalola hukholo olelo ogwola ali akheye pitengo elyeshimwene, ibhangili lyalyasimbilwe witagalila na hunyuma, lyali libhehewe amahuri saba.
Sa'annan na ga a cikin hannun daman wanda ke zaune a kan kursiyin, na ga littafi wanda ke da rubutu ciki da waje, an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
2 Ehalolile ontumi uwenguvu ya hubili wizu igosi, “Wenu yahwansiwa ahwigule ibhagili nabudulanye emihuli yakwe?”
Na kuma ga wani kakkarfan mala'ika na shela da murya mai karfi, “Wa ya isa ya bude littafin ya kuma bambare hatimin?”
3 Nomo omntu amwanya olwenje mnsi olwenje pansi eyensi yawezize ahwigule ibhagili olwenje abhozye.
Ba wani a sama ko a kasa ko karkashin kasa da ya iya ya bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
4 Ehalilile wilyoyo afatanaje yoyonti yahansihwaga ahwigule ibhangili olwenje abhazye.
Na yi kuka mai zafi saboda ba wani da ya cancanta da zai bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
5 Lelo omo ogogolo wambozya, “Osilile. Enya! Simba ohwi kabila elya Yuda, owila ndazi elya Daudi, amenile awezizye, ahwigule ibangili namihuri gakwe saba.”
Amma daya daga cikin dattawan nan ya ce mani, “Kada ka yi kuka. Duba! Zaki na kabilar Yahuza, Tushen Dauda, ya yi nasara. Ya cancanci bude littafin da kuma hatimansa bakwai.”
6 Kati eyetengo elyeshimwene nebho ebhewomi bhane namwebho agogolo, ehalolile omwanangole ayemeleye, abhoneshe aje yagogwilwe. Aline mpeta saba na maso saba - ezi mpepo saba ezya Ngolobhe zyazisontezewe mnsi yonti.
Na ga Dan Rago yana tsaye tsakanin kursiyin da rayayyun halittun nan guda hudu a cikin dattawa. Yana kama da wanda aka kashe. Yana da kafonni bakwai da idanuwa bakwai; wadannan sune ruhohin Allah bakwai da aka aiko zuwa dukan duniya.
7 Wabhala wega ibhangili afume hukhonolelo hwola yakheye pitengo elyeshi mwene.
Ya tafi ya karbi littafin daga hannun daman wanda ke zaune bisa kursiyin.
8 Nahejile ibangili, ebhehwemi bhane na gogolo amalongo gabhele na gane bhasulama paka pansi hwitagalila ya mwanangole. Shila omo alineshinumbi ne mbakuli eye dhahabu yehamemile ouvumba ushele mputo yabha kweteo.
Lokacin da Dan Ragon ya dauki littafin, rayayyun halittun nan hudu da dattawan nan ashirin da hudu suka fadi har kasa a gaban Dan ragon. Kowannen su na dauke da molo da tasar zinariya cike da kayan kamshi, wadanda kuwa sune addu'o'in masu ba da gaskiya.
9 Bhatelile eng'oma empya: “Ohwanziwa ahweje ibangili na azigule emihuri zyakwe. Afwatane aje ohabholilwe, nidanda lyao wakalila Ongolobhe wetu hu ma kabela, hunjango, amwabho nensi.
Suka raira sabuwar waka: “Ka cancanta ka dauki littafinka kuma bude hatimansa. Domin an yanka ka, da jininka ka saya wa Allah mutane daga kowacce kabila, harshe, jama'a da al'umma.
10 Wabhalenganya oumwene na ouchugaji owahu tumishile Ongolobhe wetu, bhape bhabhatawale pamwanya pensi.”
Ka maishe su mulki da firistoci su bauta wa Allanmu, kuma za su yi mulki a duniya.”
11 Nantele ehenyizye nahuvwe esauti eya antumi abhinji azyongole itengo elyeshimwene - idadi lyabho lyali 200, 000, 000 na ebhewomi na gogolo.
Da na duba sai na ji karar mala'iku masu yawa kewaye da kursiyin da rayayyun halitu da kuma dattawa. Jimillarsu ya kai dubbai goma, sau dubbai goma, da dubun dubbai.
12 Bhayanga hu sauti engosi, “Ahwanziwa omwanangole yashele abholilwe aposheye owezo, otajiri, empyana, enguvu, olwiho, oluzuvio, na nsombo.”
Suka tada murya da karfi suka ce, “Macancanci ne Dan Ragon da aka yanka ya karbi iko, wadata, hikima, karfi, girma, daukaka da yabo.”
13 Nonvwa honti haha bhombwelwe hahali amwanya na ensiyonti na pansi pensi na amwanya pansombi, shila hantu mhati yakwe hayanga, “Hwa mwene yakheye pamwanya pitengo elyeshimwene na hwa mwanangole, hunsombo, olwiho, oluzuvwo, ne nguvu eya tawale wilawila.” (aiōn g165)
Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn g165)
14 Ebhe womi bhayanga, “Lioli!” nagogolo bhinama pansi na puhupute.
Sai rayayyun halittun nan hudu suka ce, “Amin!” dattawan nan kuma suka fadi da fuskokinsu suka yi sujada.

< Oufunuo 5 >