< Oufunuo 18 >

1 Bada eyevintu evi ehalolile ontumi owamwabho ahwiha pansi afume amwanya. Omwene ali na madalaka amagosi, na pansi palabhilwe nowuzuvyo wakwe.
Bayan wadannan abubuwa sai na ga wani mala'ika yana saukowa daga sama. Yana da babban iko sosai, duniya kuwa ta haskaka da daukakarsa.
2 Alilile husauti engosi, wayanga, “Ongwiye, ogwiye, lilaiboma igosi Babeli! Ulisehemu yagakhala amapepo, ne sehemu pekhala kila empepo enchafu ne sehemu yakhala nchafu ne nyonyi yevisya.
Ya yi kira da kakkarfar murya cewa, “Ta fadi, Babila mai girma ta fadi! Ta zama mazaunin aljannu, da matattarar kowanne kazamin ruhu da kuma mazaunin kowanne kazami da kyamataccen tsuntsu.
3 Hwa huje amataifa gonti gamwelile amakholwe egensongwe eyemalaya wakwe gashele gahuletela egadhabu. Hwa mwene bhensi. Bhabhombile omalaya nawo. Bhabhabhombile ebiashala hunsi bhali matajili hunguvu yemaisha yakwe eyekhatwe.”
Gama dukan al'ummai sun sha ruwan innabin fasikancinta. Sarakunan duniya sun aikata fasikanci da ita. Attajiran duniya sun arzuta da ikon rayuwar annashuwarta.”
4 Nantele ehonvwa esauti eyamwabho afume amwanya eyanga, “Epihwa mwene bhantu bhane, aje msahenze mgabha pandwemo hudhambe zyakwe aje msahenze mweje amakhomo gakwe gogonti.
Sai na ji wata murya daga sama ta ce, “Ku fito daga cikinta, mutanena, domin kada kuyi zunubi irin na ta, domin kuma kada bala'inta ya auko maku.
5 Edhambe zyakwe zilondene pamwanya nashi emwanya no Ngolobhe ayizushe embombo yakwe embibhi.
Zunubanta sun taru sun yi tsayi har sama. Allah kuma ya tuna da miyagun ayyukanta.
6 Lipi nanshi sabhalipile abhanje, namlipe mala habhele nanshi salengenye hushikombe shashisangenye, sanganyizi mala habhele kwajili yakwe.
Ku saka mata gwargwadon yadda ta saka wa wadansu, ku biya ta ninki biyu na abin da ta yi; a cikin kokon da ta dama, ku dama mata ninki biyu.
7 Nanshi shahwizuvya omwene yoyo, akheye hushitagwe, pelaji amayemba gaminji ne nsebho. Afwataje ayanga hu mwoyo gwakwe, 'Eheye nanshi oshe wa mwene, sagaofwele; wala sembalole enzondo.'
Kamar yadda ta daukaka kanta ta yi ta annashuwa, ku wahalsheta da azaba da bakin ciki haka. Domin ta ce a zuciyarta, 'Ina zaune kamar sarauniya; ni ba gwauruwa ba ce, kuma ba zan taba yin makoki ba,'
8 Hwesho mhati eisiku limo ehomo zyakwe zyaihuletela: efwo, nenzondo, nenzala. Abhalongolezeweno mwoto, afwatanaje Ogosi Ongolobhe we nguvu, yalonga hwa mwene.”
Saboda haka a rana daya bala'inta zai auko mata; mutuwa, makoki da kuma yunwa. Wuta za ta kona ta kurmus, domin Ubangiji Allah mai iko ne, kuma shine mai hukuntata.”
9 Amwene ebhensi bhabhabhombile omalaya na zyalangane pandwemo nomwene bhailila na ahuzondele nabhailola ilyosi nalongolele wakwe.
Sarakunan duniya da suka yi fasikanci, har suka baude tare da ita, za su yi kuka da kururuwa domin ta sa'adda suka ga hayakin kunarta.
10 Bhayemelela patali no mwene, eshayete naabhawe hwakwe bhayanga, “Palwabho, palwabho hwiboma igosi, Babeli, iboma elye nguvu! Hwisala limo alongwe hwaho hwenzele.”
Za su tsaya can nesa suna tsoron azabarta, suna cewa, “Kaito, kaiton babban birni, Babila, birni mai iko! Domin cikin sa'a guda hukuncinta ya zo.”
11 Afanyabiashara ebhensi lilaji nazonde hujili yakwe, afwatanaje nomo hata omo yakala evintu vyakwe nantele -
Manyan 'yan kasuwan duniya za su yi kuka da bakin ciki dominta, da shike ba wanda ke sayan kayanta kuma -
12 evintu vye dhahabu, ehela, amawe egethamani, elulu, ekitani enyinza, ezambalau, ehalili, enshamwamu, ehaina zyonti ezye makwi ezyenunsi ogwinza, shila shombo, eshempeta, eyetembo shila shombo shashilenganyiziwe, namakwiege thamani eshaba, ijela, iwe,
kayan zinariya, azurfa, da duwatsun alfarma, da lu'u-lu'u, da lilin mai laushi, da hajja mai ruwan jar garura, da siliki, da jar alharini da itacen kamshi iri iri, da kayan da aka sassaka da itace mai tsada, da na tagulla, da na bakin karfe, da na dutse mai sheki,
13 emdasini, evilongo, ouvumba, emanemane, evilozu, amafuta, owusu, ogwinza, engano, eng'ombe ne gole, efalasi na magali, na sontezo, ne mpepo ezya bhantu.
da kirfa, da kayan yaji, da turaren wuta, da mur da lubban, da ruwan innabi, da mai, da garin alkama, da alkama, da shanu, da tumaki, da dawakai, da kekunan doki, da bayi, da rayukan 'yan adam.
14 Endondo zyozilishe hunguvu zyaho zisogoye afumehuliwe entego zyaho zyonti namapambo gasogoye, segaibhoyela nantele.
Amfanin da kika kwallafa rai da duk karfinki sun fice daga gareki. Duk annashuwarki da darajarki sun bace, ba za a kara samunsu ba kuma.
15 Afanyabiashala ebhevintu evi bhashele bhapete otajili hunsongwo zyakwe bhayemelela hutali afume hwa mwene husababu yewoga wabhabho zyakwe, balila ne sauti eyenzondo.
Manyan 'yan kasuwa na wadannan kaya da suka azurta ta wurinta, za su tsaya can nesa da ita, sabili da tsoron azabarta, kuka da kururuwar bakin ciki.
16 Bhayanga, “Palwabho, palwabho ibomalila igosi wawukwete, omwenda ogwnza, ozambalau, noshamwamu, pambe hudhahabu, nevintu eve thamani ne lulu!”
Za su ce, “Kaito, kaito ga babban birni da take sanye da lilin mai laushi da tufafi masu jar garura da kuma jan alharini, da ta ci ado da kayan zinariya, da duwatsu masu daraja da lu'u-lu'u!
17 Mhati yisala limo otajili wonti owu wahepile shila yagomba emeli shila yayinjie, na bhonti ebhemenze na bhonti bhabhabhomba embombo mnsombe, bhebhemeleye patali.
A cikin sa'a guda duk dukiyan nan ta lallace. Kowanne matukin jirgin ruwa, da fasinjoji, da masu tuki da duk wadanda suke samun biyan bukatun rayuwarsu daga ruwa, suka tsaya can nesa.
18 Bhalilile nabhololile ilyosi lyalihulongolezya omwene. Bhayanga, “Liboma anshilyalilengana niboma eli igosi?”
Suka yi kuka sa'anda suka ga hayakin kunarta. Suka ce, “Wanne birni ne ya yi kama da babban birnin?”
19 Bhaponyizye amankondi mmatwegabho, nabhalilile, gabhafuma amansozi na zonde, “Palwabho, palwabho iboma igosi paponti bhabhali nemele zyabho mnsombe bhali bhatajili afumilane ne mali zyakwe. Mhati mwisala limo ugogwilwe.”
Suka watsa kura a kawunansu, suka yi kuka da karfi, da kururuwa da bakin ciki, “Kaito, kaiton babban birnin nan inda duk masu jiragen ruwa suka azurta daga dukiyarta. Domin a sa'a guda an hallakar da ita.”
20 “Songwi pamwanya yakwe, pibhengo, amwe webhelweteho, mwasontetezo, namwakuwa, kwaana Ongolobhe aletile endongo yenyu pamwanya pakwe!”
“Ku yi murna a kanta, sama, ku masu ba da gaskiya, manzanni, da annabawa, domin Allah ya kawo hukuncinku a kanta!”
21 Ontumi owe nguvu abhosezye iwe nanshi iwe igosi elyasyele aliponyizye mnsombi, wayanga, “Hwidala eli, Babeli, lila iboma igosi, gubhaponywe pansi eshehu katili nantele hulimwe.
Wani kakkarfan mala'ika ya dauki wani dutse mai kama da dutsen nika, ya jefa shi cikin teku yana cewa, “Ta wannan hanya, Babila, babban birnin, za a jefar da ita kasa da karfi, ba za a kara ganinsa ba.
22 Esauti eyenonji, ebheng'oma, bhabha hwanga efilimbi, hata tsalamu wawonti saga ayibhoheha hulimwe. Hata sauti eshe nonji sehaionvwewa hulimwe.
Muryar masu kidar molaye, mawaka, masu busa sarewa, da na masu busa algaita, ba za a kara ji a cikinta ba. Babu wani mai kowanne irin sana'a da za a samu a cikinta. Ba za a kara jin karar nika a cikinta ba.
23 Omwanga owetala sewailabha mhati yakwe. Esauti ya bwana harusi nobibi harusi sezya yonvwehwa nantele, maana afwanya biashala bhao bhali bhagosi bhensi ne bhe mataifa, bhakhopelewe hwitonga lyaho.
Hasken fitila ba za ya kara haskakawa a cikin ki ba. Ba za a kara jin muryoyin ango da na amarya a cikinki ba, domin attajiranki sune 'ya'yan masu mulki a duniya, kuma ta wurin sihirinki kika yaudari al'ummai.
24 Mhati yakwe idanda elyakuwa na abhe lweteho lyabhoneshe, ni danda lya bhonti bhabhafwiye pamwanya ya pansi.”
A cikinta aka sami jinin annabawa da na masu ba da gaskiya, da jinin duk wadanda aka kashe a duniya.”

< Oufunuo 18 >