< Oufunuo 10 >

1 Nantele nalola ontumi owamwabho ogosi awhiha pansi afume amwanya. Ali apanyilwe mmanama whali nolukwe olwe nvula pamwanya pitwe lyakwe. Hu maso gakwe whali nansi isanya namanama gakwe hwali nashi ikhatizizo elye mwoto.
Sa'anan na ga wani babban mala'ika yana zuwa daga sama. Yana lullube cikin girgije, a bisa kansa akwai bakangizo. Fuskarsa kamar rana, kafafunsa kamar ginshikan wuta.
2 Akhatizize ibangili idodo mkhono gwakwe iyalyali likwinsiwe, wape abheshele inama lyakwe ilelo pamwanya yensombi ninama lyakwe elya humongo pamwanya eyensi enyomosu.
Yana rike da karamin littafi a hannunsa, da aka bude, sai ya sa kafarsa ta dama a bisa teku, kafarsa ta hagu kuma a kan kasa.
3 Nantele abwajili esauti eyapamwanya nashi ensama naguluma, nabwajile esauti eradi saba zyaguluma.
Sai yayi ihu da babbar murya kamar zaki mai ruri. Lokacin da ya yi ihu, tsawan nan bakwai suka yi magana da karar su.
4 Wakati owo eradi saba nazya guluma, nali epalamila asimbe, lelo ehonwa esauti afume amwanya eyanga, “Hwuta ibhe siri hala hashele eradi saba zianjile. “Osaisimbe.”
Da tsawan nan bakwai suka yi magana, ina dab da rubutu, amma na ji wata murya daga sama cewa, “Ka rike asirin abin da tsawan nan bakwai suka fada. Kada ka rubuta shi.”
5 Nantele ontumi yehalolile ayemelee pamwanya yensombi na pansi apomosu, ahavosya okhono gwakwe amwanya
Sai mala'ikan da na gani tsaye bisa teku da kasa, ya daga hannun damarsa sama.
6 na lape hwola yakhala wila wila — yabhombele emwanya vyonti vyaviri mnsi vyonti vyavili mnsombi vyonti vyaviliomwo: “Sehwaibha wolobhele nantele. (aiōn g165)
Sai ya rantse da wannan da ke raye har abada abadin - wanda ya halicci sama da duk abinda ke cikinsa, da duniya da duk abin da ke a kanta, da teku da dukan abin da ke cikinsa, sai mala'ikan ya ce, “Babu sauran jinkiri. (aiōn g165)
7 Nantele isikulila, ontumi owasaba naipalamila akhome ipenga lyakwe, huje esiri ya Ngolobhe ehaibha etimiziwe, nashi satangazyeze hwatumishi bhakwe akuwa.”
Amma a ranar da mala'ika na bakwai yana dab da busa kahonsa, a lokacin ne asirin Allah zai cika, daidai da yadda ya sanar wa bayinsa annabawa.”
8 Esauti yahayonvwezye afume amwanya ehambozezye nantele: “Bhala, ega ibangili idodo lyaliguliwe lyashele lili mkhono owantumi yayemeleye pamwanya pensumbi napamwanya pansi enyomosu.”
Muryar da na ji daga sama ta sake magana da ni: “Tafi, ka dauki budadden littafin da ke hannun mala'ikan da ke tsaye bisa teku da kan kasa.”
9 Nantele ehabhalile hwantumi nahubhozye ampele ibangili idodo. Ambozezye, “Ega ibhangili olye. Embalenganye evyanda vyaho vibhe no khali, lelo hwilomu lyao libhabhe linza nashi owoshi.”
Sai na tafi wurin mala'ikan na ce da shi ka bani karamin littafin. Yace dani, “Dauki littafin ka ci. Zai sa cikinka ya yi daci, amma a bakinka zai yi zaki kamar zuma.”
10 Nahega ibangili idodo afume mkhono ogwa ntumi nalyee. Lyali linza nashi owoshi mwilomu lyane, lelo nenalya evyananda vyane vyabhabhaga.
Na dauki karamin littafin daga hannun mala'ikan na ci. Ya yi zaki sosai a bakina kamar zuma, amma da na ci, sai cikina ya zama da daci.
11 Shesho zimo esauti zyambozyeze, “Ohwanziwa akuwe nantele afwatane abhantu abhinji, ensi, enjngo na amwene.”
Wani yace mani, “Dole ka sake yin annabci kuma game da mutane masu yawa, da al'ummai, da harsuna da sarakuna.”

< Oufunuo 10 >