< Abhafilipi 1 >

1 U Paulo nu Timotheo abeshibha sha Yesu Kristi, hwa Bhaala bhabhabagulwe hushauli ya Yesu bhabhakhala hu Filipi, pandwemo na bheenyi na bheenyi adodo.
Bulus da Timoti bayin Almasihu Yesu, zuwa ga dukan wadan da aka kebe cikin Almasihu Yesu da ke a Filibi, tare da masu kula da ikilisiya da dikinoni.
2 Eneema ebhe hulimwe nu tengane waufuma hwa Ngulubhe uise witu nu hwa Yesu Kristi.
Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubagijinmu Yesu Almasihu.
3 Ehusalifya Ungulubhi wane shila pembizuha amwe mwenti.
Ina godiya ga Allahna duk lokacin da na tuna da ku.
4 Ensiku zyonti shila neputa embaputila, nu mwoyo gwane gusongwa nembaputila.
Ko yaushe cikin addu'a ta dominku duka, da farin ciki na ke addu'a.
5 Endinensalifyo nyinji hushauli yelweteho mwibhangili ahwande isiku elyahwande paka sanyunu eshi.
Ina godiya domin tarayyar ku a cikin bishara tun daga rana ta fari har ya zuwa yanzu.
6 Endi nouhakika aje umwene yahandile embobho enyinza hulimwe abhahwendelele aimalezye mpaka isiku lya Yesu Kristi Ugosi wetu.
Na tabbata game da wannan abu, shi wanda ya fara aiki mai kyau a cikinku zai ci gaba da shi har ya kai ga kammala zuwa ranar Yesu Almasihu.
7 Sawa huliwe ahwiyomvweshinza maana embabheshele humwoyo gwane. Amwe mulibhashirika bhamwitu mu neema mufungwe wawe nana litanjilaga ibhangili.
Daidai ne in ji haka game da dukanku domin kuna zuciya ta. Dukanku abokan tarayya ta ne cikin alherin Allah wajen dauri na da kuma kariyar bishara, da tabbatar da bishara.
8 Ungulubhi keti wane, shembasukwilwe amwe mwenti mulugano lwa muhati mwa Yesu Kristi.
Domin Allah mashaidi na ne, a kan yadda ina da marmarin ku duka cikin zurfin kaunar Almasihu Yesu.
9 Awe elabha huje: ulugano lwenyu lwonjelele hahinji na munjeele zyonti.
Ina yin wannan addu'a: kaunar ku ta habaka gaba gaba a cikin sani da dukan fahimta.
10 Elaabha kwa ajili yeli aje mubhe ne njeele eyzapime na salule amambo aminza tee. Nantele embalabhila huje mubhe bhinz bila ahwilonje embibhi humwoyo hwisikulya Yesu.
Ina addu'a a kan haka domin ku gwada ku zabi mafifitan abubuwa. Ina addu'a domin ku zama sahihai marasa abin zargi a ranar Almasihu.
11 Nantele Ungulubhi abhamemye enyinza mu moyo genyu gagafuma hwa Yesu Kristu, no tuntumune nsumbo zya Ngulubhi.
Wannan kuma domin a cika ku da 'ya'yan adalci da ake samu ta wurin Yesu Almasihu, zuwa ga daukaka da yabon Allah.
12 Eshi bhaholo bhawe, ehwanza aje, mumanye huje, amambo gala gagfumiye hulimwe galikhonzizye ibangili aji libhalaje hwitagalila.
Yanzu ina so ku sani, 'yan'uwa, cewa al'amuran da suka faru da ni sun zama dalilan cin gaban bishara kwarai da gaske.
13 Hashisho empinyo yaneya bhampinyile hushauli wa Yesu vimanyishe hwalinzi bha Gosi na hwa bhantu bhonti.
Sakamakon haka, sarkokina cikin Almasihu sun zama sanannu ga dukan sojojin fada da kuma sauran jama'a,
14 Na aholo bhinji hwa Ugosi U Yesu, hunongwa zye mpinyo zyane, abhantu bhalumbililaizi nkasaje nahamo nantele bila ahwogope.
har galibin 'yan'uwa cikin Ubangiji suka karfafa kwarai sabili da sarkokina, suka fito a fili suka yi shelar maganar Allah gabagadi.
15 Lelo bhamo bhahulumbilila u Yesu na moyo amabhibhi nibho nantele bhamo bha alumbilila na moyo aminza.
Lalle wadansu suna shelar Almasihu cikin kishi da husuma, wadansu kuwa domin kyakyawar manufa.
16 Bhaala bhabhahulumbilila uYesu hulugano bhamenye huje ane embehwelwe epa aje endyumile izu.
Masu shelar Almasihu domin kauna sun sani cewa an ajiye ni nan domin in kare bishara.
17 Nantele bhamo bhahulumbilila Ukristi hufaida yabho nu mwoyo ubhibhi. Bhaiga jee ane embapate amalabha nempengozya bhampinyile.
Amma wadansu kuwa suna shelar Almasihu saboda sonkai da rashin gaskiya. A zaton su suna wahalar da ni cikin sarkokina.
18 Eshi? Sesaga, nkahushibhibhi au shinza, Kristi alumbililwa humadala gonti nanewayo esungwa. Pipo endimenye
Sai kuma me? Ta kowace hanya, ko da gangan ko da gaske, shelar Almasihu ake yi, ina kuma murna da wannan! I, zan yi murna.
19 eli huje lyaindetela ane huje eni gushu mufungwe wane. Elilyaifumila hunongwa yemputo zyenyu nu musaada gwa Umpepo wa Yesu Kristi.
Domin na sani wannan zai kai ga sanadiyar kubuta ta. Wannan zai faru sabili da addu'ar ku, da kuma taimakon Ruhun Yesu Almasihu.
20 Afuatane nensubhilo ezyelyoli huje ane sehailola ensoni. Naibha nelyoo lyonti. Neshi ensikuzyonti neshi, esubhilahuje, U Yesu aihwizuvya hubili uwawe, nkashele huwomi au hunfwa.
Bisa ga abin da hakikance nake tsammani da tabbaci cewa ba zan kunyata ba. Maimakon haka, da dukan karfin hali kamar kullum, da yanzu kuma, ina da burin kawo daukaka ga Almasihu a cikin jikina. Ina da begen Almasihu ya sami daukaka a cikin jikina ko cikin rayuwa ko cikin mutuwa.
21 Huline ane afwe shinza nakhale huline yu Kristu.
Domin ni a gare ni rai Almasihu ne, mutuwa kuwa riba ce.
22 Lelo akhale nkahwinza hubeele ehuletela Ungulubhi embombo enyinza, mawyi sendimenye elyasalule.
Amma idan ya zamanto rayuwata cikin jiki za ta kawo amfanin hidima to, ban san wanda zan zaba ba.
23 Maana ebhuhwa tee nensebho zibhili. Esungwa aguleshe ubili ogu embale akhale hwa Yesu eho hesamani tee tee.
Amma dukansu biyu suna jan hankali na. Ina da burin in bar nan in kasance tare da Almasihu, wannan ya fiye mani kwarai!
24 Hwope asagale mubili ogu shinza hushauli yenyu.
Duk da haka rayuwata cikin jiki wajibi ne sabili da ku.
25 Afwatane aje endinouhakika nelii, emenye huje nahaisagala huje embanjese hwendelela akhale pandwimo namwe mwenti, hunongwaye itishilo lwinyu.
Tunda shike ina da tabbas a kan wannan, na kuma sani zan rayu, in cigaba da kasancewa da ku duka domin cigaban ku, da farincikin ku, cikin bangaskiya.
26 Neli libhelete uluseshelo ugusi hulimwe mwa Yesu Kristi, oluseshelo lwinyu lubhahwonjelele, ane abhe pandwemo namwe.
Sakamakon haka, takamar ku cikin Almasihu Yesu za ta bunkasa sabili da dawowa ta a gare ku.
27 Muhwanziwa ulwizyo lwenyu munjendo enyiza shalihwanza izulya Ngulubhi aje mubhalaje, bhombaji esho ili nkanayenza au nkasanayenza, ehonvwaje aje mwe meleye, muli numwoyo gumo na lwenyu izu nulweteshelo lwenyu pandwemo.
Ku tafiyar da al'amuran ku kamar yadda ya cancanci bisharar Almasihu, ku yi haka domin ko na zo in duba ku, ko bana nan inji yadda kuke tsaye daram cikin ruhu guda. Ina fatan in ji cewa da nufi daya kuke fama tare saboda bangaskiyar nan ta bishara.
28 Musahagundushe ahawtu hohonti hahabhombwa na bhantu abhibhi bhenyu. Ezi mbonesya huje abhantu ebha bhananzi.
Kada ku tsorata da kome da magabtanku za su yi. Alama ce a gare su ta hallakar su. Amma ku kuwa alama ce ta ceton ku, wannan kuwa daga Allah ne.
29 Lelo hulimwe mbowesyozye wokovu waufuma hwa Ngulubhi. Maana amwe mupewilwe kwa ajili ya Yesu se humwitishe wewe
Gama an yi maku alheri, sabo da Almasihu, ba gaskantawa da Almasihu kawai ba, amma har ma shan wuya dominsa.
30 lelo na malabhi hwa mwene. Maana mulinibho lilalila neshi lya mwalilolile huline nantele mwonvwezye hujebado endinalyo weshi.
Kuna da shan wuya irin tawa wanda kuka gani, wanda kun ji nake sha har yanzu.

< Abhafilipi 1 >