< Mathayo 5 >

1 U Yesu lwahayilola impuga, ahasoguye abhale hwigamba. Lwahakhiye pansi asambilizyi bhakwe bhalinza.
Da Yesu ya ga taron jama'ar, sai ya hau saman dutse. Sa'adda ya zauna, almajiransa suka zo wurinsa.
2 Ahigula ilomu lyakwe ahabhamanyizya, ahaga,
Ya bude bakinsa kuma ya koyar da su, yana cewa,
3 “Hwashi abhapina bhi mwoyo pipo ubhumwini uwahumwanya wabho.
“Albarka ta tabbata ga masu talauci a ruhu, domin mulkin sama nasu ne.
4 Hwashi abhaswimilizu pipi bhahayisubhizwa.
Albarka ta tabbata ga masu makoki, domin za a ta'azantar da su.
5 Hwashi abhapole, bhahayibha bhapyani bhi insi.
Albarka ta tabbata ga masu tawali'u, domin za su gaji duniya.
6 Hwashi abhinzala ni shumwilwa shilyoli pipo bhahayikuta.
Albarka ta tabbata ga masu yunwa da kishin adalci, domin za a kosar da su.
7 Hwashi abhirehema pipo bhayibha ni rehema.
Albarka ta tabbata ga masu jinkai, domin za su samu jinkai.
8 Hwashi abhimwoyo umwinza pipo bhayinola Ungulubhi.
Albarka ta tabbata ga masu tsabtar zuciya, domin za su ga Allah.
9 Hwashi akundanyi, pipi bhabhabhe bhana bha Ngulubhi.
Albarka ta tabbata ga masu kawo salama, domin za a ce da su 'ya'yan Allah.
10 Hwashi bhebhayimba kwa ajili yi lyoli pipo ubhumwini uwahumwanya wabho.
Albarka ta tabbata ga wadanda ake tsananta masu saboda adalci, domin mulkin sama nasu ne.
11 Hwashi amwi yemuligwa na bhantu ua yimbe na yangwe hwilenga ubhibhi kwa ajili yani.
Masu albarka ne ku sa'adda mutane suka zage ku, suka kuma tsananta maku, ko kuwa suka zarge ku da dukan miyagun abubuwa iri iri na karya, saboda ni.
12 Mushanje ua lulutile pipo amasombo ginyu magosi hwa Ngulubhi. Pipo abhantu abhahwande bhahabha yimvizye akuwa bhebhali kabla yinyu.
Ku yi murna da matukar farin ciki, domin sakamakonku mai yawan gaske ne a sama. Ta haka ne mutane suka tsananta wa annabawa da suka yi rayuwa kafin ku.
13 Amwi libheya lyinsi ishi ibheya nkelitezizye uwinza wakwe selibhabhe libhe ya habhili? Selingabha lyinza habhili hu hantu hohonti, hulitaje hunzi ua akhanywe ni vinama vya bhantu.
Ku ne gishirin duniya, amma idan gishiri ya sane yaya za a mai da dandanonsa? Ba zai kara anfani ga komai ba, sai ko a zubar da shi, a tattake a karkashin kafafun mutane.
14 Amwi lukhozyo lwinsi. Ikhaya yizengwilwa pamwanya pi gamba sihuyifisa.
Ku ne hasken duniya, birnin da ke kan tudu ba shi boyuwa.
15 Abhantu sebhahwansya itala nahuyibhishe pansi yishikapu, ila bhabhiha pamwanya imuliha bhonti bhebhali muhati munyumba.
Mutane ba za su kunna fitila su sa ta karkashin kwando ba, sai ko a dora ta a mazaunin ta, domin ta ba da haske ga kowa da ke gidan.
16 Muleshe ulukhozyo lwinyu lukhozye hwilongolela hwa bhantu ihwanziwa huje abhantu bhagalole amatendo ginyu aminza na huutime u Ngulubhi uwahumwanya.
Bari hasken ku ya haskaka gaban mutane yadda za su ga kyawawan ayyukanku su kuma yabi Ubanku da ke cikin sama.
17 Msahaje ininzile ananganye indajizyo wa akuwa. Sininzile ananganye ininzile atomizye.
Kada ku yi tsammanin na zo ne domin in rushe shari'a ko annabawa. Ban zo domin in rushe su ba, amma domin in cika su.
18 Amba lyoli ihumbabhuzya huje mpaka imwanya ninsi zyonti zishile nimo iyodi yeka wala inukuta yeka iyi sheria seyahayiyepa kila hantu lwehayibha tiyari.
Domin gaskiya ina gaya maku, har sama da kasa su shude, amma digo ko wasali daya ba za ya shude ba a cikin shari'ar, sai an cika dukan al'amura.
19 Ishi wowonti yavunza iamuli indodo mojawapo yi amli izi na hubhamanyizye abhanji abhombe isho ahwitwa ndodo hubhumwini uwahumwanya. Lakini yeyote azishikaye na kuzifundisha ataitwa mkubwa katika ufalme wa mbinguni.
Saboda haka duk wanda ya karya mafi kankanta daga cikin dokokin nan ko kuwa ya koya wa wasu su yi haka, za a kira shi mafi kankanta a cikin mulkin sama. Amma dukan wanda ya kiyaye su ko kuwa ya koyar da su, za a kira shi mafi girma a cikin mulkin sama.
20 Pipo ihumbabhuzya ihaki yinyu nkeseyabhashila abhaandishi ya Mafalisayo, shoshonti shila semwahayiyinjila humwanya.
Gama ina gaya maku cewa idan adalcin ku bai zarce adalcin marubuta da Farisawa ba, babu yadda za ku shiga mulkin sama.
21 Mwinvwizye yahayangwilwe imandi aje, “usahagoje”'wowonti yagoga ahayilongwa.'
Kun ji dai an ce wa mutanen da, 'Kada ka yi kisan kai,' kuma 'Duk wanda ya yi kisan kai yana cikin hatsarin hukunci.'
22 Ishi ihumbabhuzya wowonti yahumvitwa uholo wakwe ahayilongwa. Na yeyote amwambiaye ndugu yake kuwa, 'Wewe ni mtu uisyefaa!' atakuwa katika hatari ya baraza. Na yeyote asemaye, 'Wewe mjinga!' atakuwa katika hatari ya moto wa jehanamu. (Geenna g1067)
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da dan'uwansa, yana cikin hatsarin hukunci. Kuma duk wanda ya ce da dan'uwansa, 'Kai mutumin banza!' yana cikin hatsarin tsayawa gaban majalisa, kowa kuma ya ce da dan'uwan sa 'Kai wawa!' yana cikin hatsarin shiga wutar jahannama. (Geenna g1067)
23 Nkufumya isadaka yaho pashiputo ukumbuha huje uholo waho alininongwa nawe,
Saboda haka idan za ka yi baiko a bagadi sai ka tuna cewa dan'uwanka yana da damuwa da kai,
24 yileshe isadaka paushiputo ubhale ukundane nawo uholo waho nkuyinze ufumye isadaka yaho.
ka bar baikon ka a gaban bagadin, ka yi tafiyarka. Da farko dai, ka sasanta da dan'uwanka kafin ka zo ka mika baikon.
25 Kundana nu unongwi waho lubhilo lulipeka nawo mwidala lwemubhala humahakama, mukundane ili usahakungwe mwigereza.
Ka yi sulhu da mai karar ka tun kana hanyar zuwa gaban shari'a, domin kada mai karar ka ya mika ka ga alkali, alkali kuwa ya mika ka ga dogarai, za a kuwa jefa ka a kurkuku.
26 Mwitishe ihumbabhuzya semwahayibha ahinza mpaka musombe amalando gemlongwa.
Gaskiya ina gaya maka, ba za ka taba fita daga can ba sai ko ka biya dukan kudin da ya ke binka.
27 Mwinvwizye aje iyandihwilwe, 'Usahazini.'
Kun dai ji an ce, 'Kada ka yi zina'.
28 Lelo ihubhabhuzya wowonti ya humwenya unshi hwahunsungwe uyo azinile nawo mumoyo wakwe.
Amma ina gaya maku, duk wanda ya dubi mace, da muguwar sha'awa, ya riga ya yi zina da ita a zuciyarsa.
29 Nki ilinso lyaho ilya hulilo lihusababisya abumile ulikunye ulitaji apatali nawe. Pipo hwashi ishilungo sheka mumbili waho shinanjishe kuliko ubili ngwonti gubhale hujehanamu. (Geenna g1067)
Idan idonka na dama zai sa ka tuntube, kwakule shi ka jefar daga gareka. Don gara daya daga cikin gabobinka ya halaka, da a jefa dukan jikin ka a jahannama. (Geenna g1067)
30 Na nkushe inyobhe yaho indilo isababisya aje ubumile, udumule yoonti uyitajle apatali nawe. Pipo hwashi ishilungo sheka shinanjishe kuliko ubili gwonti gubhale hujehanamu. (Geenna g1067)
Ko kuwa idan hannunka na dama zai sa ka tuntube, ka yanke shi ka jefar daga gare ka. Domin gara daya daga cikin gabobin ka ya halaka, da a jefa dukan jikinka a jahannama. (Geenna g1067)
31 Isimbilwe wowonti ya huminga unshi wakwe ampele italaka.'
An sake fada, 'Duk wanda ya kori matarsa, sai ya ba ta takaddar saki.'
32 Lelo ani ihumbabhuzya wowonti yahuneha unshi wakwe hunongwa yizanaa uyo amishile aje muzinzi. Na wowonti yahumwega unshi uyo wope uzinzi.
Amma ina gaya maku ko wa ya saki matarsa, idan ba a kan laifin lalata ba, ya mai da ita mazinaciya kenan. Kuma duk wanda ya aure ta bayan sakin, ya yi zina kenan.
33 Tena, mwinvwizye aje yahayangwilwe hubhala abhimandi, 'Musaha lape ilenga lelo muntwalile Ungulubhi ilape hwinyu.'
Kun sake ji an ce wa wadan da suke a zamanin da, 'Kada ku yi rantsuwar karya, amma ku yi rantsuwar ku ga Ubangiji.'
34 Lelo ihumbabhuzya musahalape hata hadodo hata hwimwanya pipo imwanya enzi ya Ngulubhi;
Amma ina gaya maku, kada ku yi rantsuwa sam, ko da sama domin kursuyin Allah ne;
35 Wala hunsi pipo mahali pakwe pabhishe itengo ilyakhanyile ivinama vyakwe, wala hwa Yerusalemu, maana khaya yamwini ugosi.
ko kuwa da duniya, domin mazaunin kafafunsa ne, ko da Urushalima, domin birnin babban sarki ne.
36 Usahalape hwitwe lyaho maana sungabhomba ulusisi lweka lubhe zeru au lwiru.
Ko ma ace ku yi rantsuwa da kanku, domin ba za ku iya mai da gashin kanku baki ko fari ba.
37 Lelo inongwa zyinyu zibhanje, 'Ena, ena, Ndali, ndali.' Pipo nkegonjela ipo gafuma hwa nugu.
Amma bari maganarku ta zama 'I, I', ko kuwa 'A'a, a'a.' Duk abin da ya wuce wannan, daga mugun yake.
38 Mwinvwizye aje iyangwilwe aje, “Jicho kwa jicho, na jino kwa jino.'
Kun dai ji an ce, “Ido a maimakon ido, hakori kuma a maimakon hakori.'
39 Lelo ani ihumbabhuzya mugandi atolane nu muntu umibhi; Lelo umuntu nkahukhoma imbuguzi iya hulilo umpele ni lya humongo.
Amma ina gaya maku, kada ku yi jayayya da wanda ke mugu, a maimakon haka, ko wa ya mare ku a kuncin dama, ku juya masa dayan ma.
40 Nu muntu wowonti yasungwa abhale nawe humahakama na afyula inkanzu yaho neshele ni joho lyaho.
Idan wani yana da niyyar kai kararku gaban shari'a saboda ya karbi rigarku, ku ba wannan mutumin mayafinku ma.
41 Wowonti yahulazimisya ibhale umaili yeka bhala umaili zibhili.
Duk wanda ya tilasta ku ga tafiyar mil daya, ku je da shi biyu.
42 Wowonti yahulabha umpele, yakhopa khopele.
Ku ba kowa da ya tambaye ku, kuma kada ku hana kowa da ke neman rance a wurinku.
43 Mwinvwizye iyangwile ugane, 'Umpalamani waho, unvitwe unugu waho.'
Kun ji abin da aka fada, 'Za ka kaunaci makwabcin ka ka ki magabcin ka.'
44 Lelo imbabhuzya mubhagane alugu bhinyu mubhaputile bhebhalubhavisya,
Amma ina gaya maku, ku kaunaci magabtan ku, ku yi addu'a domin masu tsananta maku, ku albarkaci wadanda suka la'ance ku, ku yi alheri ga wadanda suke kin ku,
45 Nkemubhe bhana bha daada uwahumwanya. Pipo alamya isaya likholo hwabhibhi na bhinza, imvula itonya hwa bhabhibhi na bhinza.
domin ku zama 'ya'yan Ubanku da ke cikin sama. Domin yakan sa rana ta haskaka wa mugu da mutumin kirki, kuma yakan aiko da ruwan sama ga adali da azzalumi.
46 Nkemwabhagana bhebhabhaganile amwi, mubhapate faida nshii? Mbona bhebhasongozya insoho sebhabhomba isho.
Domin idan kuna kaunar wadanda suke kaunarku, wanne lada kuka samu? Ba haka masu karban haraji ma suke yi ba?
47 Nke mwabhalamuha aholo bhinyu bhini mubhapa ahenu ashile abhanji? Ishi!, abhantu bhinsi sebhabhomba isho?
Kuma in kun gaida 'yan'uwanku kadai, me kuke yi fiye da sauran? Ba hakanan al'ummai ma suke yi ba?
48 Ishi ihwanziwa huje mubhe bhagolosu ndeshe Udada winyu uwahumwanya shali golosu.
Saboda haka, lalle ne ku zama cikakku, kamar yadda Ubanku na sama yake cikakke.

< Mathayo 5 >