< Mathayo 22 >

1 U Yesu akhayanga anao nantele hushifano, ahaga,
Yesu ya sake yi masu magana da misalai, yace,
2 “Uumwene wa humwanya ulingana nu mwene yayandaile isikulukulu ya weji ya mwana wakwe.
“Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya wa dansa liyafar aure.
3 Akhatuma abhawomba mbombo wakwe huwakaribisye bhabhahanilwe ahuenzi hushi kulukulu yi weji, lakini sagabhaheza.
Ya aiki bayinsa su kira wadanda aka gayyata su zo liyafar auren, amma suka ki zuwa.
4 Umwene akhabhatuma nantele abhawomba mbombo abhamwao aje bhabhawozye wonti, bhabhahanilwe, enyi inandaile, ishalye bhawolile ni ndama yane nyinonile, na mambo gonti gali tayari, Inzaji hushukulukulu yiweji.”
Sai sarkin ya sake aiken wasu bayin, yace, “Ku gaya wa wadanda aka gayyata, “Duba, na shirya liyafata. An yanka bajimaina da kosassun 'yanmarukana, an gama shirya komai. Ku zo wurin bikin auren.”
5 Lakini abhantu sagabhahovyezye shiza inyanwa yakwe. Abhamo bhakhabhalile humagonda na abhamo bhakhawelile humbombo zyao zya kazye ibiashala.
Amma mutanen ba su dauki sakon da mahimmanci ba kuma suka yi tafiyarsu. Wani ga gonarsa, wani ga kasuwancinsa.
6 Abhamo bhakhabhavitililwe abhawomba mbombo wa mwene na hubhasosye na hubhabude.
Sauran kuma suka kama bayin sarkin, suka wulakanta su, suka kuma kashe su.
7 Lakini umwene akhavitilwe. Akhatumile abhalungu wakwe akhabhabuda bhala abhabudi na hubhalongolezye nu moto peka ni khaya yao.
Amma sarkin ya ji haushi. Ya aika sojojinsa, ku kashe masu kisan kan nan, ku kuma kone birnin su.
8 Nantele akhabhawozya abhawomba mbombo bhakwe, “Uwenji uli tayari, lakini bhabhahanilwe sagawasajie.
Sai ya ce wa bayinsa, 'An gama shirya bikin, amma wadanda aka gayyata ba su cancanta ba.
9 Eshi bhalaji humadala amagosi mubhane abhantu winchi, wonti bhabhanza loleshe, wenze hushukulukulu yiwenji.”
Saboda haka ku je bakin hanya ku gayyaci iyakar yawan mutanen da za ku samu zuwa bukin auren.'
10 Abhawomba mbombo bhakhawala mumadala amagosi, hubhakalibisye abhantu wonti bhabhakhoneha, awinza na abhawiwi. Isebule yiweje ikhamema abhajenu.
Bayin suka tafi hanya suka tattaro dukan mutanen da suka samu, da masu kyau da marassa kyau. Zauren auren kuwa ya cika makil da baki.
11 Lakini umwene lwawinjila huwenye abhajenu, akhanola umuntu weka yasanga akhali numwenda gwiweji!
Amma da sarkin ya zo don ya ga bakin, sai ya ga wani wanda bai sa kayan aure ba.
12 Umwene akhamozyo, 'Miya ufishile wele mhanti umu bila mwenda gwiweji?' Nu muntu ula saga akhajibu nalimo.
Sai sarkin ya ce masa, 'Aboki, ta yaya ka shigo nan ba tare da kayan aure ba?' Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.
13 Shesho umwene akhabhawozya abhawomba mbombo bhakwe mpinyi umuntu uno inyobhe namanama, mtaje khonze hunkisi ukhohulikhole na asye amino.
Sai sarkin ya ce wa bayinsa, 'Ku daure mutumin nan hannu da kafa, ku jefa shi cikin duhun, inda za ayi kuka da cizon hakora.'
14 Huje abhantu bhinchi wakwiziwa, lakini bhabhasalulwa, wadodo.”
Gama mutane dayawa aka kira, amma kadan aka zaba.”'
15 Epo Amafarisayo bhakhasogola bhakhapanga isha hukhate u Yesu hunjango yakwe yuyo.
Sai Farisawan suka tafi suka shirya makirci akan yadda zasu kama shi ta maganarsa.
16 Bhakhabhatuma abhana wisukulu abhawo peka na Bhaherode. Na bhakhamuzya u Yesu, “Mwalimu, timenye aje awe uli munti wanalyoli naje umanyizya gahuanza Ungolobhe angalyoli. Sagausanga inongwa zya upendelelo hwa bhantu.
Suka tura masa almajiransu, da Hirudiyawa. Suka ce ma Yesu, “Mallam, mun san kai mai gaskiya ne, kuma kana koyar da hanyar Ubangiji da gaskiya. Ba ka damu da ra'ayin kowa ba, kuma ba ka nuna bambanci a tsakanin mutane.
17 Eshi tiwozye usebha yenu? Je, shinza husheria asombe ikondi hwa Kaisari au sagashinza?”
To gaya mana, menene tunaninka? Ya halarta a biya haraji ga Kaisar ko a'a?”
18 U Yesu akhamenye ubwibwi wao akhabhawozya, shuno mulugela amwe mubwilenkha?
Amma Yesu ya gane muguntarsu yace, “Don me kuke gwada ni, ku munafukai?
19 Mbonesi ihela yamsombela ikondi pabhahanetela impeya.
Ku nuna mani sulen harajin.” Sai suka kawo masa sulen.
20 U Yesu akhabhawozya, “Isura ni tawa eli vyananu?”
Yesu yace masu, “Hoto da sunan wanene wadannan?”
21 Bhakhajibu, “Vya Kaisari.” Pepo u Yesu akhabhawozya mpeli Ukaisari ivintu vyakwe na ivya Ngolobhe mpele u Ngolobhe.”
Suka ce masa, “Na Kaisar.” Sai Yesu ya ce masu, “To ku ba Kaisar abubuwan dake na Kaisar, Allah kuma abubuwan dake na Allah.”
22 Lwawovya esho bhakhasyinjile. Nantele bhakhenekha bhakhasogola swe.
Da suka ji haka, suka yi mamaki. Sai suka bar shi suka tafi.
23 Isiku Amasadukayo abhamo bhaheza hwa Yesu, wala bhabhayanga aje azyoshe nahumo awafye, bhakhamuozya.
A ran nan sai wadansu Sadukiyawa, wadanda suka ce ba tashin matattu, suka zo wurinsa. Suka tambaye shi,
24 Wakhayanga, “Mwalimu, Umusa ahajile, nkashe umuntu afyiye bila apape umwana, uhholao wakwe amurithi uyo ushe apele umwana uholo wakwe uyo.
cewa, “Mallam, Musa yace, 'Idan mutum ya mutu, bashi da 'ya'ya, dole dan'uwansa ya auri matarsa ya kuwa haifawa dan'uwansa 'ya'ya.
25 Bhakhali abhaholo saba. Uwahuande ahejile nantele akhafya bila apape ubhana. Akhabha leshela mshe ukholowakwe.
Akwai wasu 'yan'uwa bakwai. Na farkon yayi aure sai ya mutu. Da shike bai bar 'ya'ya ba. Ya bar wa dan'uwansa matarsa.
26 Nepe ukholo wakwe uwabwile akhawomba shesho, nuwatatu, ihabha shesho hadi ula uwa saba.
Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
27 Lwabhawombesho wonti, ula ushi nape wafwa.
Bayan dukansu, sai matar ta mutu.
28 Eshi uwakati wazyoshe uno ushe anzawe ashe wananu huwaholo ewa saba? Kwa maana wonti bhakhamwejile.”
To a tashin matattu, matar wa zata zama a cikin su bakwai din? Don duk sun aure ta.”
29 Lakini u Yesu akhayanga nahubhawozye, “Mkosele sanga mgamenye amazyi wala ingovu izya Ngolobhe.
Amma Yesu ya amsa yace masu, “Kun bata, domin ba ku san litattafai ko ikon Allah ba.
30 Shazili azyoshe, abhantu saga bhahuenga wala ahungwe. Shazibha aje abhantu bhawaje watumi wa Ngolobhe.
Domin a tashin matattu basu aure, ba kuma a bada su aure. Maimaikon haka, suna kama da mala'ikun sama.
31 Lakini ahusu azyosye ufye sanga muwahile abhazye shila Ungolobhe shayenje hulimwe, ahayenje,
Amma game da tashin matattu, ba ku karanta abinda Allah ya fada maku ba, cewa,
32 Ane ni Ngolobhe wa Ibrahimu, Ngolobhe wa Isaka, na Ngolobhe wa Yakobo? Ungolobhe saga yu Ngolobhe wa bhabhafyiye, bali yu Ngolobhe wa bhaliwomi.”
'Nine Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da Allah na Yakubu'? Allah ba Allah na matattu bane, amma na rayayyu.”
33 Awashiwanza lwabhahovyo elyo bhakhashijile imanyizyo zyakwe.
Da taron suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
34 Lakini Amafarisayo lwabhahovwa aje u Yesu abhapumezezye Amasadukayo, bhakhawongene wene peka.
Amma da Farisawan suka ji cewa Yesu ya kure Sadukiyawa, sai suka tattara kansu.
35 Weka ahali mwanasheria, akhamunzya ishwali lialuyele.
Daya daga cikinsu, masanin shari'a, yayi masa tambaya, yana gwada shi-
36 “Mwalimu, indajizyo yili ngosi ashile zyonti musheria nyihwi?”
“Mallam, wace doka ce mafi girma a cikin shari'a?”
37 U Yesu akhabhajibu, “Lazima ugana Ubwana hu moyo gwaho gonti, hupepo yaho yonti hujele ziaho zyonti.
Yesu yace masa, “Ka kaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.'
38 Ene ndiyo ndajizyo ingosi na yahuande.
Wannan itace babbar doka ta farko.
39 Na iyabwile ifwana neyo- Lazima ugane upalamani waho nazishuhuigana awe.
Doka ta biyu kuma kamar ta take- 'Ka kaunaci makwabcinka kamar kanka.'
40 Isheria zyonti na Abhakuwa itegemela indajizyo enzi zibwile.”
Akan wadannan dokoki ne dukkan shari'a da annabawa suka rataya.”
41 Na Amafarisayo bhakhalisha bhawongene peka, u Yesu akhabhawozya ishwali.
Yayin da Farisawa suke tattare wuri daya, Yesu yayi masu tambaya.
42 Akhabhawozya, “Je!, Msebha yenu ahusu Ukrisiti? Umwene mwana wa nanu?” Nape bhajibu mwana wa Daudi.”
Yace, “Me kuke tunani game da Almasihu? Shi dan wanene?” Suka ce masa, ''Dan Dauda ne.”
43 U Yesu akhabhajibu, “Ni kwa namna wele u Daudi humpepo ufijile ahukwinzya Bwana, ahumuozya,
Yesu yace masu, “To ta yaya kuma Dauda cikin Ruhu ya kira shi Ubangiji, yana cewa,
44 'Bwana akhamuozezye u Bwana wane, “Nkhala hukhonogwana ugwa hunelo, mpaka pinzahubhaweshe abhabwibwi bhaho bhakhale pasi yi manama goho?”
“Ubangiji ya cewa wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na mai da makiyanka matakin sawayenka.”
45 Nkishe u Daudi ahukwinzya Uklisiti “Bwana,” Inzabhe wele mwana wakwe?”
Idan Dauda ya kira Almasihu 'Ubangiji,' ta yaya ya zama dan Dauda?”
46 Hakuna yabhajiye hujibu izyi nantele na nomuo yajelile nantele humuozye amashwali hani ahwande isiku ilyo na hundelelee.
Ba wanda ya iya bashi amsa, ba kuma wanda ya kara yi masa tambayoyi tun daga wannan rana.

< Mathayo 22 >