< Mathayo 15 >

1 Na Amafarisayo na asimbi bhahenzele wha Yesu afume Huyerusalemu. Na yanje,
Sai wadansu Farisawa da malamai suka zo wurin Yesu daga Urushalima. Su ka ce,
2 “Yenu abhanafunzi bhananganya amalisizi gazehe? Afwatanaje sagabhanawa inyobhe zyawo lwabhalya ishalye.”
“Meyasa almajiranka suke karya al'adar dattawa? Don ba su wanke hannayen su kafin su ci abinci.”
3 U Yesu abhajibu nahubhawozya, “Namwe yenu munanganya indajizyo ya Gosi kwa ajili yamalisizi genyu?
Yesu ya amsa masu ya ce, “Kuma don me ku ke karya dokar Allah saboda al'adunku?
4 Afwatanaje o Ngolobhi ayanjile, 'Ubheninshinshi wha baba waho nu maye waho; na 'Wayanga imbibhi wha baba wakwe na whamaye wakwe, na hakika afwe.'
Domin Allah ya ce, 'Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka; 'Shi wanda ya yi muguwar magana ga mahaifinsa ko mahaifiyarsa, lallai zai mutu.
5 Ila amwe muyanga, na wahumozya ubaba wakwe nu maye wakwe, “Kila ulwavwe ambalo andapatile afume huline eshe mpesya afume wha Ngolobhi,”
Amma kun ce, “Duk wanda ya ce wa mahaifinsa ko mahaifiyarsa, “Kowanne taimako da za ka samu daga gare ni yanzu baiko ne ga Allah,'”
6 “Umuntu oyo sagaalinihaja yabheninshinshi wha baba wakwe. Katika inamuna ene mubadilisizye izulya Ngolobhi kwa ajili yimalisizi genyu.
wannan mutum ba ya bukatar ya girmama mahaifinsa. Ta wannan hanya kun maida maganar Allah wofi saboda al'adunku.
7 Amwe bhanafiki, shinza hansi u Isaya shakuwilwe pamwanya yenyu shayanjile,
Ku munafukai, daidai ne Ishaya ya yi annabci akan ku da ya ce,
8 'Abhantu ebha bhahwfpanyila inshinshi ane humalomu gawo, ila amioyo gawo galihutali nane.
“Wadannan mutane girmama ni da baki kawai suke yi, amma zukatansu nesa suke da ni.
9 Bhahunsaya wene, kwa sababu bhafundizya amamanyizyo agali malajizyo gabhanadamu.”
Suna mani sujada a banza, domin suna koyar da dokokin mutane a matsayin rukunansu.”
10 Epo abhakwizizye ikusanyiho na hubhawozye, “Tejelezi na mumanye
Sai ya kira taron mutane zuwa gare shi ya ce masu, “Ku saurara ku fahimta,
11 Nahamo ahantu hahahinjila mwilomu lya muntu nahumombe ubhibhi. Ila, shila shishifuma mwilomu eshi shesho shimomba umuntu abhe mibhi.”
ba abin da ke shiga baki ke kazantar da mutum ba. Sai dai, abin da ke fitowa daga baki, wannan shi ya ke kazantar da mutum.”
12 Epo abhanafunzi bhamalila nayanje nu Yesu, “Eshi!, Uwhele Amafarisayo lwabhalyevwa lila izu bhavisiwilwe?”
Sai al'majiran suka zo suka ce masa, “Ka san Farisawa ba su ji dadi ba da suka ji maganan nan?”
13 U Yesu abhajibu na yanje, “Kila likwi lwasagatotile ubaba wane wahumwanya lyayisenywa.
Yesu ya amsa ya ce, “Kowace shuka wadda ba Ubana na sama ya shuka ba za a tuge ta.
14 Bhaleshi bhene, abhene bhalongozi bhivipofu. Hansi umuntu shipofu abhahunongozye ushipofu uwamwawo, wonti bhabhele bhanzagwe mwilende.”
Ku kyale su kawai, su makafin jagora ne. In makaho ya ja wa wani makaho gora dukan su za su fada rami.”
15 Upetro ajibu na humozye u Yesu, “Tiwozye umfano ogu hulite,
Bitrus ya amsa ya ce wa Yesu, “Ka bayyana wannan misali a garemu,”
16 U Yesu ajibu, “Namwe bado sagamuhelewa?
Yesu ya ce, “Ku ma har yanzu ba ku da fahimta?
17 Namwe sagamuwhenya aje shila shishi bhala mwilomu shishilila muvyanda na bhale muchoho?
Ko baku gani ba duk abin da ke shiga baki zuwa ciki ta haka yake fita zuwa salga?
18 Ila ivintu vyonti vivifuma mwilomu vifuma mhati yimoyo. Shesho ivintu vihumeha umuntu ubhibhi.
Amma abubuwan da ke fita daga baki suna fitowa ne daga zuciya. Su ne abubuwan da ke kazantar da mutum.
19 Afwatanaje katika umoyo gafuma amawazo amabhibhi, ugoji, uumalaya, uashelati, uwibha, uashuda wilenga ni ndigo.
Domin daga zuciya mugayen tunani suke fitowa, kisan kai, zina, fasikanci, sata, shaidar zur, da zage-zage.
20 Ega gamambo gahumeha umuntu ubhibhi. Ila alye bila anawe inyobhe sagahuumomba umuntu abhe mibhi.”
Wadannan su ne abubuwan da ke kazantar da mutum. Amma ci da rashin wanke hannu baya kazantar da mutum.”
21 Epo u Yesu ayepa isehemu ela nahujisegusye aeleshela uhupande wi miji gi Tiro ni Sidoni.
Sai Yesu ya tafi daga nan ya nufi yankin biranen Taya da Sidon.
22 Enya ayenza onshe Umkanani afume uwupande owo. Azuvya isauti ayanga, “Ndolele inkombo, Gosi, Mwana wa Daudi; umwale wane ayemba hani ni mpepo.”
Sai wata mace Bakan'aniya ta zo daga wannan yanki. Ta daga murya ta ce,” Ka yi mani jinkai, Ubangiji, Dan Dauda; 'yata tana cikin bakar azaba da aljani.”
23 Ila u Yesu sagaajibule izu. Abhanafunzi bhakwe bhenza bhanabha bhayanga, “Mwefwe abhaje ulwakwe, maana ahutikhomela ihalanga.”
Amma Yesu bai ce mata kome ba. Almajiransa suka zo suka roke shi, suna cewa, “Ka sallame ta, domin tana bin mu da ihu.”
24 U Yesu abhajibule nayanje, Saganatumwile wha muntu wowonti ila whingole zizitejile zinyumba yi Israeli.”
Amma Yesu ya amsa ya ce, “Ba a aike ni gun kowa ba sai dai ga batattun tumakin gidan Isra'ila.”
25 Ila ahenzele na whiname whilongolela lyakwe, ayanga, “Gosi navwe.”
Amma ta zo ta durkusa a gabansa, tana cewa, “Ubangiji ka taimake ni.”
26 Ajibule na yanje, “Sagashinza awheje ishalye shabhana na huzitajile embwa.”
Ya amsa ya ce, “Ba daidai bane a dauki gurasar yara a jefa wa kananan karnuka.
27 Ayanga, “Eshi, Gosi, hata esho embwa indodo zilya ishalye shishigwa pameza pa Gosi wawo.”
Ta ce, “I, Ubangiji, amma ko kananan karnuka suna cin barbashin da ke fadowa daga teburin maigida.”
28 Epo u Yesu ajibu na yanje “Anshe, ulweteho lwaho gosi.” Na ifanyishe huliwe hansi shuwhanza.” Nu mwale wakwe ali aponile husala yeyo.
Sai Yesu ya amsa ya ce mata, “Mace, bangaskiyarki tana da girma. Bari ya zamar maki yadda ki ke so.”'Yarta ta warke a lokacin.
29 U Yesu asogoye isehemu ela nabhale karibu ni bahari yi Galilaya. Tena abhala humwanya yigamba na khale oho.
Yesu ya bar wurin ya tafi kusa da tekun Galili. Sai ya hau tudu ya zauna a can.
30 Empoga ingosi yahenza hukwakwe. Na hunetele bhasaga bhajenda avipofu, abubu, bhishilema na bhanje vinji, bhabhali bhabhinile. Bhabhabheshele pamanama ga Yesu abhaponyla.
Taro mai yawa suka zo gunsa. Suka kawo masa guragu, makafi, bebaye da nakasassun mutane da yawa, da wadansu marasa lafiya. Suka kawo su gaban Yesu, sai ya warkar da su.
31 Na bhene empoga bhaswijile lwabhalolile amabubu bhayanga, ni vilema bhabhewha womi, aviwete bhajenda, nivipofu bhalola. Bhatemele Ongolobhi wi Israeli.
Don haka mutane da yawa suka yi mamaki a lokacin da suka ga bebaye suna magana, nakasassu sun warke, guragu suna tafiya, makafi suna gani. Sai suka daukaka Allah na Isra'ila.
32 U Yesu abhakwizizye abhanafunzi bhakwe nayanje, “Imbaloleye inkombo impoga, husababu bhali nane hinsiku zitatu bila alye ahantu hohonti, sigimbahubhalaje bhabhale humwawo bila alye, bhasa hazimile mwidala.”
Yesu ya kira almajiransa zuwa gun sa sai ya ce, “Ina jin tausayin taron, sun kasance tare da ni kwana uku ke nan kuma ba su da abin da za su ci. Bana so in sallame su ba tare da sun ci abinci ba, domin kada su suma a hanya.”
33 Abhanafunzi bhakwe bhamozya, “Tibhawezye apate amabumunda gatosye epa pinyiha awhigutizye empoga ingosi eshi?”
Almajiran suka ce masa, “A ina zamu sami isasshiyar gurasa a wannan wuri da babu kowa har ta ishi babban taron nan.”
34 U Yesu abhawozya, “Muli na mabumunda galenga?” Bhayanga, “Saba, neswe indodo ndodo.”
Yesu ya ce masu, “Gurasa nawa ku ke da ita?” Suka ce, “Bakwai da 'yan kifi marasa yawa.”
35 U Yesu ayiwozya empoga ikhale pansi.
Sai Yesu ya umarci taron su zauna a kasa.
36 Ahejile gala amabumunda saba neswe, na baada ya husalifwe, agamensula na hubhapele abhanafunzi. Abhanafunzi bhabhapela empoga.
Ya dauki gurasar nan bakwai da kifin, bayan ya yi godiya, ya kakkarya gurasar ya bada ita ga almajiran Sai almajiran suka ba taron.
37 Abhantu bhonti bhalya natosewe. Bwawonganya gagasyalile ivipande vivyalye vya vyasageye vipande vipande, vyamemile iviseje saba.
Jama'a duka suka ci suka koshi. Suka tattara gutsattsarin abincin da ya rage, kwando bakwai cike.
38 Wonti bhabhaliye bhali alume elfu zene bila abhashe na bhana.
Wadanda suka ci su dubu hudu ne maza, banda mata da yara.
39 Tena u Yesu alaga empoga bhabha bhewo na ayinjila mkasi yi mashua na bhale isehemu zi Magadani.
Sai Yesu ya sallami taron ya shiga cikin jirgin ruwa ya tafi yankin Magadan.

< Mathayo 15 >